Showing posts with label Nigeria. Show all posts
Showing posts with label Nigeria. Show all posts

Sunday 9 February 2020

SAI KA AURENI DOLE

SAI KA AURENI DOLE

SAI KA AURENI DOLE
Page 51 to 60 (The end) July 17, 2019 SAI KA AURENI DOLE 1-END No comments Page 18 Washe gari sai guraren qarfe goma ya tashi mayatattun Idanuwansa kawai ya bude ahankali ya sauke kan agogon bangon dake manne da parlour'n domin yaga time. Lumshe mayatattun idanuwansa yayi .ya mike tsaye yana Mika hade dayin salati take Yaji Dummmm akansa sai dum ya kife kasa ya hau shure shure da rawar jiki kar. Kar.. kmr yadda yasaba aduk sanda ciwonsa ya tashi babu abinda ke fita daga bakinsa sai kumfa kmr ankada sabulo... James Wanda ya tashi tun bakwai na safiyar yau bai daura idanunshi akan AK ba asalima bai ji motsin shigowarsa gidan ba sakamakon bacci me nauyi daya dauke shi jiya ya nufi part dinsa jin Shiru har karfe goma bai ga ya fito ba, nocking din kofar yayi ahankali har sau uku akaro na hudu ne onye tataso tazo Ta bude kofar batare da tmbyr kowaye ba sbd a tunaninta AK NE Amman sai taga sabanin hk James ne tsaye abakin kofar. tsura mata ido yayi yana kallonta ganin yanayin shigar jikinta yar rigar bacci ne iya cinyarta me sharara wace bata boye komai na halitar jikinta dan hatta kan nipples dinta ana hangowa ,Da sauri ya kawar da ganinsa kanta yana sosa kanshi tare da tmbyrta ko AK na ciki . Turo kirjinta tayi gaba tana mika da tsotsa tsakiyar kanta sannan Ta Yatsina fuska tace tunjiya daya fita bai dawo ba . ta bashi amsa da hk kallonta ya sakeyi yana cewa bai dawo fa.... Yes of course tare da kashe masa idonta daya . juya yayi da sauri ya nufi gurin get Man shine ma ya tabbatar masa daya dawo Amman part din madam naga yashiga . Kai tsaye ya juya zuwa hanyar part ammi ya daura hannushi kan handle kofar ta bude Allah yasa baiwa kofar key ba yana shiga da AK yasoma cin Karo dashi yana shure shure da saurinsa yakarasa yana juyowa dashi zuwa jikinsa yana kiran sunansa kwantar dashi yayi atsorace yakira family doctor dinsu Wanda ke dubasu sanda Dady ke kasar . Cikin mintuna da basu wuce goma ba sai ga likinta ya iso yasoma bawa AK taimakon shi kuwa James number ammi yashiga nema Amman shr baishiga ba sai is not responding computer ke cemasa na Dady ma hk hankalinsa yayi mugun tashi. Ya dawo inda likita ke kan Bashi taimako ya tsaya yana kallon AK cikin mayunwancin hali. Sai kusan byn awa daya sannan AK ya farfado ya dawo cikin haiyacinsa km har lokacin James neman layin ammi da Dady yake Amman bai samu ba .. Cikin wani irin zafin zuciya da takaici yake kallon James da likintan dake gabansa sbd yagane allaurar akai Masa kasancewarsa ganin doctor zaune opposite dinsa .Sannan ayaniyin yadda yake Jin jikinsa yagane ciwonsa NE ya tashi .james yashiga yi masa sannu dakatar dashi yayi ta hanyar daga masa hannu sannan muryarsa can kasa kmr me koyon mgn yace hope bakasanar da daya daga cikin iyayena abinda ya faru ba? Take tsoro yakama James jikinsa da bakinsa rawa yake gurin cewa nayi kokarin sanarmusu Amman numbobinsu yaki zuwa.. Better gara da bai shiga Dan daka sanar musu da yau zaka hadu da bacin raina Wanda baka taba gani ba.. Yana karasa fadar hk ya Tashi zaune . Zuro Zara Zaran yatsun kafafunwansa kasa yayi sai akan wayarsa da sauri yakai hannu Yana cewa, No no no no please.. Kaca kaca screen 'din wayar yayi ya shafe ba'a ganin komai kamarma ta mutu gabaki 'daya. Yanda zuciyarsa ke tafarfasa ne yasa ya aje wayar tareda nufar toilet yayo alwala yayi sallar asuba Yana qara Jin zafin allurar sbd bayasonta. Yana idarwa ya miqe tareda 'daukar wayar ya nufi gurin part dinsa yabar James tsaye yana sallamar likita.. Yana shiga ya tararda onye zaune abakin gado ta tallabe fuskarta da hannayenta tayi jugun tana tunani . Dan tun bayan tafiyar James zuciyarta tashiga tsinkewa da tunsni ina AK yashiga tun jiya dadaddre bai dawo gida ba tana hangoshi ta zabura ta mike tsaye ta nufo garesa ta rungumeshi gabanta taji yaba wani sauti muryata cike da rauni tace . honey ina kashiga tun jiya? Meke damunka naganka hk? Tayi masa tmbyr ajere tana shafo fuskarsa yayi mata banza. Ta sake maimaita tmbyrta nan ma Shiru yayi mata Batare da yayi kokarin cewa daita komai ba ya zareta daga jikinsa ya zauna jikinsa a Mace tare da janyo system dinsa ya jona chager sannsn ya miki ya kwanta akan doguwar kujerar dake parlour'n hankalinta yayi matukar tashi.. Tsam AK ya mike daga gurin dayake zaune yayi taku daya zuwa biyu tare da juya mata baya.onye wace jikinta yake a sanyaye Ta biyo shi zuwa inda yake ta tsaya abayansa tana yi masa mgn ahankali tmkr tana Yi masa rada honey...takira sunan shi komawa yayi kan wata kujerar ya kwanta.yana sauke naunauyen ajiyar zuciya gabadaya yarasa abinda ke damunsa haka kawai yake jin haushinta cikin ranshi har baya kaunar bude idanunshi akanta ahankali ta biyo shi zuwa inda yake kwance ta daga kanshi tare da zama ta maida kanshi bisa cinyoyinta tasa hannuta cikin sumar kanshi tana yamutsa gashin kanshi ahankali ahankali tace . Meyasa meka honey Duk naganka ba yadda na saba ganinka ba,? Pls honey kada kace zaka juya min baya.. Da me kake son naji da zuciyarta da kullun take mahaukacin sonka, koda damuwarka? Lumshe mayatattun Idanunshi yayi aranshi km cewa shiiiiiiiiiiiii Lokacin rabuwata dake yakusan kusantowa sbd nacinki akaina yasoma yawa. yakamata zuwa yanzu na barki kije kicigaba da harkokinki kmr yadda Kike saba .. .Duk da ba burina kicigaba karuwanci ba.. Amman azahirance kasa Bude idanunshi yayi balle yace mata wani Abu. Honey kamin mgn mana kamin Shiru tun daxu idan abinda ya faru jiya ne pls kayafemin bazan sake ba Amman kasan tsananin kaunarka ce ta hadasa min zazzafar shaawarka me tsananin karfi. tayi mgnr tmkr zata xubda hawaye wanda bana komai bane sai tsansar tsagwaron tantiranci da karuwanci, yayinda hannuta still ke cikin sumar kanshi tana sake kashe masa jiki da salonta. Ahankali ya bude mayatattun idanunshi fessss yake kallon fuskarta ayatsine..ta riko hannushi cikin Nata Tana murzawa kamin mgn Dan Allah,....yacigaba da kallonta batare daya motsa ko Dan yatsan kafarshi ba. Dags kanshi tayi tare da kwanciya gefenshi kmr zata shige cikin jikinsa ta birkitotoshi abinka ga matan ibo akwai karfi ta tare hannuwanta duk kazo Dan Allah, Ta km langwabe kanta tace hb honey kazo na rungumeka kona ji sanyi acikin kokon raina zuciyarta tana matukar min kuna wadannan kalamannata sunyi matukar ratsa zuciyarsa Amman hkn bai sa yaji zai Yi mata abinda take so ba miryarta na rawa tace zaka ci abinci naje na kawo maka na shirya maka abinci me dadi da dandano nasan zaka soshi, za zaro ido waje yana ksllonta itama shi take kallo cike da mayen sonshi cike fushi yace ni ..ni. ne zan ci abinciki sbd ke mahsukaciya ce kike tunanin zan iya cin wani abu daga gareki ...enough onye. Ya mike zaune yana huci ki tsaya mstsayinki na *karuwata* Karkije inda matsayinki bai kai ba . Duk duniya abinci mutun biyu kawai nake iya ci naji dadin Dan danonsa daga na ammi nah sai km cousin sister dita Zainab. Manage with restaurant yakarasa fadar hk yana hade ranshi sosai taji haushin mgnrsa Amman ba yadda ta iya sbd kotace zatayi wani Abu ba irinsu AK Mace takewa rashin mutunci ta kwana lfy batare da sun casa mutun ba.. Sautin muryarsa ta dawo daita cikin haiyacinta sakamakon ratsa cikin kunnuwanta da yayi.. Aikin kudi kikeyi km shi, shiyasa nazo dake kasar nan ...ban zo dake Dan Ki dinga min shishigi cikin lamarina ba ban rageki da komai ba. da Dan hk karki kuskura Ki dinga zakewa cikin lamarina AK nagama fadar hk ya mike tsaye ya juya da niyyar barin oarlour'n zuwa bedroom dinsa . Ta kira sunansa muryarta a raunane abdulkabir.... kagaji dani ko..? Kana son rabuwa dani ko....? Meyasa Kake son kanka daya ? Meyasa na hadu da Kai arayuwata? Na fara danassni haduwa da Kai ACkin duniyata. Dan Allah ka taimakawa rayuwata ka tausayamin kasoni wallahi ina sonka.. Afusace yace karya kike bakya sona da kina sona da Duk abinda nace shi zakiyi sau nawa nagaya miki banason yin sex da kowace mace wace batawa ba Amman kullun burinki kiyi breaking hrt dina akan Nasadu dake. Matsalar datasa nasoma gajiya dake Kennan sbd banason naci zan maidake inda na daukoki kowa yakama gabansa bazan Iya ba.. Ta tako ahankali tkmr Wace kwai ya fashewa aciki Ta fada kirjinsa tanakuka Dan Allah karka raba tsakaninmu AK zuciyata zata buga matsawar bana tare da kai... Na daina bazan sake takura maka ba tunda baka so koda baka taba sona ba kabarni tare da kai muddin rai rayuwata zata kasance cikin farinciki.. Maganganunta sun taba masa zuciya tausayinta yashigi zuciyarsa baya sonta Amman yarasa dalilin dayasa tausayinta ke Tasiri cikin zuciyarsa da gangar jikinsa ahankali yasa hannayensa ya rungumeta tsam a kirjinshi tmkr zaa kwance masa ita . wata doguwar ajiyar zuciya tayi tana sake shigewa cikin jikinsa ko kai fa bakaji yadda nake jin wani sanyi na ratsa zuciyarta ba. yaa dago fuskarta yana share mata hawaye tare da cewa ya isa hk bana son yawan kuka kuka take sosai tana kamkame dashi tare da narke masa ajikinsa ta jima rungume a kirjinsa tana kuka wanda Ta fuskanci shi ke kara karyar da logon tantirancinsa da kyar yasamu ta daina kuka .karka barni honey ko mutuwa kayi sai dai na tare akan kabarinka har sanda rayuwata zatazo karshe yaji mgnr kmr saukar aradu acikin tsakiyar kanshi ya Dan Yi murmushin karfin hali cike da mamakin irin son da take masa, take km zuciyarsa ta amince da ita din masoyayiyarsa ce ta hakika sannan zata iya yin komai a kanshi..muryarsa akasalance yace sbd me kike sona hk? Kafin tace wani Abu. Yacigaba Amman shawarar da zanbaki Ki rage sbd any time zamu iya rabuwa dan ko mahaifana suka san ina tare dake zasu rabu mu... Duk duniya babu me rabani da Kai soyayayyarka ACikin jinana take mun rigada munzama hanta da jini kaga Kuwa raba hanta da jini zai yi wiya? Ki daina damun kanki akaina tayi saurin girgiza masa kai. Kai ma kadaina ce min hk baka san abinda Allah zai Yi gaba aranshi yace Inshaallahuu babu abinda Allah zai gaba Allah ya tsareni da fadawa tarkon sonki. Ka daina damun kanka akan soyayayyata. Soyayyata bata da wata tawaya koda yaushe kana cikin zuciyata takarasa fadar hk tana dagowa tare da Yi masa wani kallo me kashe sansar jiki Honey banason kana yawon damun kanka domin banason wani abu yasameka pls muje ka kwanta ka huta Ta kamo hannushi zuwa dakinsa ta kwantar dashi taja masa bargo Ta rufeshi tare da riko hannuwansa tayi masa kiss sannan Ta shafi joystic dinsa tana masa murmushin ranar Duk wata kulawa da farinciki onye tabashi sai kafa kafa tke da shigarsa da fitarsa.. Byn kwana biyu komai ya dawo normal atsakaninsu Ta daina nuna zalamarta akansa sai dai gefe daya Duk sanda AK baya gida yaje school tana kasancewa tare da Samuel batare da sanin AK ba. Yanzu km James take shawa's tare da son gwada NASA kwazonsa akan bed. Ahankali ta samu James da nufita ta bayyana masa komai akan bukatarta gareshi bata sha wata wahalar shawo kanshi ba kassncewarsa matashin saurayi me jini ajika gashi km yarensu daya basu tsaya wata wata ba suka afka cikin fasikancisu ta yaba da shi kwarai ya gamsar daita har yaso yafi Samuel Dan joystic din James ta dan fi ta Samuel girma Amman Duk da hk sai taji aranta AK dinta zai zartasu gabadayansu bazama su taba kaishi ba.. Dan hk Ta dauki damarar Duk rintsi sai Ta mallekeshi yanzu babu abinda tafi tunani kmr tasoma hadashi da malan tsubbu tunda karuwancinta yaki aiki da amfana mata komai , onye tayi wani fresh daita kasancewa tana samun enough joystic gida da waje ga tarin dukiyar da Ta tara yanzu akalla ta bawa million goma baya ga Dan kulawar datake Dan samu daga AK.. Cikin sati ta nemi number kawarta love tayi mata magana akan matsalarta da AK da abinda take son ayi masa akansa love tace karta damu zataje mata kauyen eket dake jahar akwaibon kawai Ta turo da Kudi onye tace Dan kudi ba matsala bane zata turo da ko nawa ne. Love taje kauyen eket dake cikin kungurimin daji gurin wani kungurimin masafi boka koda taje Ta iske boka zaune yana busa iska daga shi sai Dan kanfe Gabadaya dakin zagaye yake da gumaka na tsafi iri iri sai kayan dubansa dake gabansa batayi mgn ba kai tsaye wuyar kazar dake hannuta rike Ta murde kanta tashiga tsiyayawa karamin gunki jinIn kazar sannan takaraso inda boka ke zaune tankwashe da kafafunsa tasoma Masa kirari Cikin yarensu na kalaba ya jinjina mata kai sannan ya nuna mata mazauni da gashin hannushi ta zauna ran boka akachuku ya dade. boka me gani har hanji bokan d idan yaso Sama da kasa zasu hade tayi ihu tana Kai goshinta kasa... Waiya zubillah.. Tafe nike da katuwar Matsala ya dakatar daita ta hanya cewa kawar ce dake kasar Spain take son mallakar wani saurayi datake matsanancin sonshi da son mallakarsa yakarasa mgnrsa yana kallon cikin kwaryar gabansa Ta jinjina Kai tana girmama girman hatsabibincin boka. ya karkada gashin dake rike ahannushi yana kiranta datA matso kusa onye da ak ta hango cikin wannan kwayar tsafin ko basu bane su.. Su..ne kasancewar taga kawarta onye gsky zata mallakeshi sai dai ba duka ba kassncewar yana sallah sannan uwarsa na tsaye akan shi Amman kirata a waya take jikin love na rawa takira number onye ta dauka boka yayi mgn kice ta Kalli madubin dake dakinta aduka Inda yake ai daga har onye jikinsu rawa yake love ta gaya mata kmr yadda boka yace aiko take onye takarasa gaban mirrow fuskar boka ya bayyana acikin makekeyar madubin dakin . gefe daya km love ce zaune ta zabura tana kalle Kalle adakin boka yayi wani irin mahaukacin ihu yana kwalkwala dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh yana cewa zaki mallake shi km sai yadda kikayi dashi Duk da kasancewarsa me taurin Kai zaki bawa tsafi jinin jin jiri Da nmj Dan kwana arbain da haihuwa yakarasa fadar hk yana hargagi jikinta na rawa tace boka yanzu yaza'ayi gashi ni baa kasar nake ba karki damu wannan ba matsala bane . ta sauke ajiyar zuciya aduk lokacin da kike son lakwasashi Zaki dinga ambatar wannan kiri ibun.aka kiyi kmr sau gama tare da murza cikin tafin hannushi da ambatar sunanshi Duk lokacin da kike son ganina zakiyi tsitara Kalli wannan madubin tare da kirarin suna zakigani kin mallakeshi kingama sai abinda kika ce dashi hhhhhhhhhh bat taga boka ya bace Ta koma Ta zauna zuru tana tunani har sanda AK ya shigo dakin sanye da wando boxes iya cinyarsa da whit singlet surar jikinsa tabi da wani irin kallo cikinsa adame kmr tunda Allah ya halicce bai taba sakawa tunbinsa komai ba ga siffar jikinsa ta karfafa amurde yake kana ganinsa kaga cikaken nmj irin su sune masu saka mata kuka akan bed .. ta lumshe idanunta lokacin da takai kallonta kan joystic dinsa dake mike koda yaushe, Kallo daya yayi mata ya dauke idanunshi yashige bathroom ya dauro alwalwala ya fito Duk tana zaune agun jallabiya ya dauko yasanya ya ficce daga dakin. bangaren love kuwa makudan kudi ta zubewa boka ya Kai gashin hannushi kan kudin ana shafawa take kudin suka bace ya sake sakin ihu......... washgari boka yasa yaransa suka samu jariri akakira onye yau ma ta jinkin madubi taga boka da love tana kallo boka yashiga kirari yana tafiya da baya da baya yau Jan kyalle akungunsa ba kmr jiya Ba yana karasawa gurin babban gunkin yaja birki yanacigaba da kirari can ya zaro wuka ya daura adaidai makoshin wannan jaririn dake wuntsilwuntsil yana kuka ya yankashi yashiga tsiyayawa wanna katon gunki me yatsuashirin da hudu hagu shabiyu dama shabiyu Duk jinin dake tsiyaya kasa tib tib sai ya bace har yagama tsiyayar da jinin jiririn nan Sannan ya ajiye gangar jikin jinjirin kan gunkin nan take jinjirin ya bace bat ya saki wani razanannan ihu da dary hhhhhhhhhhh yanawa kanshi kirari Sannan ya juyo yana kallon onye tacikin mirrorw angama aiki sauran kiga ai watarwa tayi saurin dukawa tanawa boka sujjada da kirari bat taga boka ya bace.. Tashiga firgici da tsoron abinda tagani. Ranar batayi bacci ba kwana tayi firgita da ihu yayinda AK ke sharar baccinsa acikin vaccines yaji andabaibayeshI da igiyoyi kokarin tashi yake son Yi Amman yakasa. firgib ammi ta farka daga mummunar mafarkinta datayi da ak gashi Daman tun shekaranjiya take jin jijiyoyin jikinta na tsinkewa addua tashiga karantawa Allah ka tsare minshi aduk inda yake takasa komawa bacci tayi taje tayi alwala tazo tashiga nafilfiloli da addu'oi iri iri sai datayi sallar asuba Ta koma bacci. washegari AK ya tashi jikinsa amatukar sanyaye komai cikin sanyin jiki yake yinsa ita kuwa onye har lokacin bata dawo daidai ba gabadaya kwanakin onye afirgice tayi shi.sai datayi wata guda sannan Ta dawo daidai shima da taimakon bokanta daya saka mata mantuwa Tun daga wannan lokacin onye tashiga juya AK yadda take so..kullun km sai tayi mgn da boka ta cikin glss din dakin inda tace tana son yayi mata aikin da AK zai kusanceta yace tayi hkr har ta dawo kasar Nigeria wannan aikin na musamman ne sbd kan yaron na da matukar karfi sannan asirin da zaayi masa Wanda zai saka ya kusanceta amakarbata zaayi matashi zata samu namji da zai sadudaita Ta baya km atsakiyar makarbata onye ta saki kara secula boka shima boka ya buga mata tsawa cike da hargagi yana cewa eh secular tare da nuna mata tadaina tsorota da aikinsa idan ba hk ba sikin zai iya lalacewa take ta dawo haiyacinta ya bace Ita km ta zauna jugun tana tunani.. Misalin karfe hudu na yammacin ranar onye tsaye gaban mirrow tana feshe jikinta da turare sanye take cikin wasu hadaddun suit kalar pinky Wanda ak ne ya tsiyo. Mata acewarsa zasu dace daita tayi matukar kyau domin yanzu jikinta ya Kara gogewa sakamakon Karin samun Hutu datayi tmkr kataba jikinta jini ya fito abinka ga kyau. Kwance AK yake aparlour akan kujerar three siter idanunshi a runtse tinanin amminsa yake da dad dinsa hakika bai kyautawa gobensa ba na shiryawa iyayensa kitimurura akan tahowarsa kasar Spain da karuwa gashi yassbawa umarninsa anya kuwa gobensa zai kyau.?yana cikin wannan tunanin Ta fito ta tsaya tsai Tana Kare masa kallo yayi bala'in Yi mata kyau da sake shiga ranta ahankali tasoma daga kafafunta zuwa inda yake kwance ta bayanshi tazagayo Ta kwanta banyashi tana shige masa jiki tare da zuba masa shagwaba, cikin Rudu ya Bude mayatatun idanunshi hannuta takai saman kirjinsa Ta balle baturan gaban rigarsa biyu Ta zira hannuta sai kan fadadden kirjinsa tasoma shafa nipples dinsa da sumar dake kwance . lumshe mayatattun idanunshi yayi gabadaya ya dauke wuta yana rude mata . hum onye shu'uma Kenan Tasan takan bariki AK ya janyo jelar gashin kitson atachement dinta wanda ta daure shi gefe da rebon tayi wata karar kirsa tare da cewa Haba honey so take kacire min ne . Muryarsa a kasalance ke din ce ai. tai masa wani wal..... Da idanunta Nice me? Ina fatan dai ba laifi nayi maka ba takarasa mgnr cike miryarta ta karuwanci ya girgiza kansa bakiyi min komai ba sai dai ke dince akwai daukar mgn sannan macece wadda tasan Duk wata hanya dazatabi domin mallaka Duk wani "da" namiji onye tayi murmushin jin dadi yadda Ak ya yabeta yamma lis suka bar gida amadadin suje club kmr yadda suka saba sai suka nufi beach sbd onye tace tagaji da zuwa club. Gurin cike yake makil da yan'mmata da samarina suna holewarsu Wanda gabadaya yan'mata gurin atsirara suke haihuwar iyayensu dan wasu kaya ne Wanda bashi damaraba da tsirara wanda ne wanda bai rufe musu bambom ba ta baya ya shige tsakiyar bombom Dinsu sai oternet Wanda rabin nonuwansu ya rufe kowace manne da saurayinta gafe ga wasu yan kananun runfuna wanda idan mutun yaji dugu zai afka ciki can gefe runfunan AK da onye suka nufa suka zauna ta fada kanshi tana bashi pic a kuncinsa wai ita tagaji yasan hannuwansa yana shafa kuncinta wnnan gurin yana da dadin zama da iska me dadi kina son na dinga kawoki kenan? Ta daga masa kanta batare tace masa uffan ba alright anytime nasamu lokaci zan dinga kawoki basu ankara ba sai ga wasu yan'mmata tsaye bisa kansu kowace jikinta daga ita sai bra da pent daya daga cikinsu tace tana son mgn da AK... Ko kallonsu AK bai Yi ba sai onye ce tayi wuf ta Mike tsaye daga jikinsa tana kallonsu Amman daganin kallon kasan na raini ne afusace tace ku asuwa da zakuce kuna son ganin honey dina? Yan'mmata suka hada baki gurin cewa ke wacece? ba gurinki mukazo ba stupid kawai dake. ai take onye Ta fusata Ta damko wuyar daya daga cikinsu Ta shake mata wuya dayar naganin hk hk Ta kurma ihu AK ya zabura ya mike yakarasa ga onye da kyar yasamu ya kwace saira Jack daga hannu onye ranshi abace yake dubanta ssnnan yace meyasa kike yin hk meyasa kike son wahalar da kanki akaina zuwa yanzu duk abinda Zakiji kiga idanune naki. Afusace take fuskantar shi tace daman dole ka fadi hk man wai kai meyasa kazama na mamsjo sarkin mata? Kai babu yadda zaayi a fito da kai sai anga an nuna ana sonka ko son kulaka ...ok nine na ma nazama na mamajo ko... Onye najin abinda ya fada sai km ta tsure tashiga nadamar abinda tayi tashiga girgiza masa kai cike da tsoro sorry honey wlh AI dauketa da Marin dayayi yasa takasa karasa mgnrta ta dafe kuncinta tana kalonsa yacigaba da mgn ranshi abace sorry gidan uwarki ni zaki kira da wannsn kazamar kalmar sbd ke barikice.... Meye business dinki idan mata Sun bini ?Ta girgiza masa kanta kawai Dan mgnr ma kasa fitowa tayi yau zaki san kin furta wannan kalmar gareni ..yana Gama fadar hk yayi gaba abinsa onye na tsaye gurin tmkr an dassta AI tana ganin ya juya tayi Saurin bin bayansa batare Data km sauraran yan'mmata ba tsalle daya onye tayi sai ga agabansa Tasha gabansa pls honey Kada muyi hk da kai yayi mata banza ya kyaleta kmr wawiya .. Dan girman karkamin hk kayi hkr nan ma yayi mata banza yacigaba da tafiyarsa tai Ssurin rikoshi hb honey meyasa Kake min hk ne? Ya fizge hannushi yana kokarin sauke mata Mari ta goce idan kika km kuskuren tabani sai nayi miki dukan mutuwa anan sannan na aunaki kasarki afirgice tace what? Me kake fada? Aninda nasha gaya miki stupid.... Gabanta yasjiga faduwa bokanta yace mata bazai km furtsa wannan kalmar ba gashi ya furta wayyohhly Allah Ni onye meke shirin faruwa km take ta fashe da wani matsanamcin kuka daman kazo dani kasar nan domin ka dinga gallazamin ne kasan ina sonka ina tsananin kishinka bana son Inga ko wace kalar Mace tarabeka ni fa tunda muka hadu da kai bankara barin wani da nmj ya rabeni ba Amman kaikullun cikin Like maka mata sukeyi a harzuke yace nine nace su zo ko da kansu suka zo gurina sbd ke yar iskar karuwa ce da baki da cikakken hankali dayiwa mutun uziri Abu kmr karya ke fada da kowa ni naki ne..? Useless yakamata Ki dinga min uziri Dan kina kallo da idanunki matan nan bani ne nakekula su ba, sune suke kulani goat kawai pls honey Ksyi hkr yayi mata banza sai kallonta dayayi hade da zabga mata hsrara Ta rsusayar masa da ido tare da zagayowa ta bayanshi tana me dakewa zuciyarta Ta kwanto saman bayansa game riko tafin hannushi tana Kirarin da boka yaba yace ta dungayi aduk sanda take son shawo kanshi idan ranshi ya Baci... Mmn sudais ce 💗💗💗💗💗💗 SAI KA AURENI DOLE 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *masallul lazi yazkuru rabbahu wal lazi la yazkuru rabahu masallul hayyi wal mayyit* *Allah's messenger (s. a. w) said: he who remembers his lord and he who does not are like the living and the dead* Page 20 Gabansa wani tafkaken dutse ne wanda yake aikinsa akai . sannan ta cikin wannan tafkeken dutsen yake kallon Duk Wanda ya sauka abakin titin ifo da nufin zuwa garesa. Yanzu hk Ta cikin dutsen ke kallon Zeey da bj tsirara kmr yadda yake shima ayanzu take ya lashe lip's dinsa yana cigaba da kallonsu. "yayinda aljanusa ke isar masa da abinda ke tafe dasu . . Ahankali suke takowa zuwa gareshi sai dai zuciyar Zeey cike taf da fargaba da matsanancin tsoro jikinta dake rawa ta kamkame guri daya tana Kare manya nonuwanta dake dukan junansu, gabanta na sake dukan uku uku ita kuwa BJ ko ajikinta kwata kwata babu ma alamun tsoro atattare daita . "taku biyar yayi saura su karasa zuwa inda boka na kan dutse ke zaune suka ji wani irin hargagi da dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh yana me dakatar dasu da hannushi batare da ya dago ba take jikinsu ya dauki kirrma lokaci daya km tsoro ya shigesu suka zabura suna makalewa juna. idanunsu wikiwiki cike da matsanancin tsoro. sannan basu daina jin wannan hargagin ihun da dryar ba...... Cikin fargowa BJ tayi Saurin sakin Zeey dake makale ajikinta. ta dawo da natsuwarta cikin jikinta . Tare da kawar da tsoron daya zirayarci jikinta.zeey naganin bolaji Ta rabata da gangar jikinta tasaka razananniyar kawa wayyohhly Allah karki sake bolaji mukoma gida na sa fasa son mallakar abdulkabir na ma hakura wayyohhly Allah ta fashe da wani irin firgitacen kuka........ Sai km hawaye sharrrrr shrrrr tana kokarin yowa byn BJ domin buya. Ganin yadda gabadaya Zeey Take nemike haukacewa yasa tayi saurin yin mgn kasa kasa cike da dauriya Ki natsu fa Zeey ...........nan bagurin wasa bane da nuna tsoro Ki saki jikiki idan ba hk ba Komai zai iya faruwa. "muryar Zeey na rawa tace wayyohhly wlh tsoro nike Ji bj . kisa dauriya acikin ranki Ki karfafa zuciyarki. OK to naji zanyi kokarin yin hk Amman atsorace nike. Tsawa bolaji ta buga mata haba meyye hk ne....? Karfa kijawo mana matsefa..ta karasa mgnr tana gyara tsayuwarta sbd Cak suke tsaye tun sanda suka ji wannan ihun da har yanzu basu daina jin sautinsa ba Jikin Zeey rawa yake sosai .. Wannan mutumin da yayo musu iso gurin na kan dutse yakarasa da sauri ya isa gaban boka yayi masa kirari sosai sannan ya duka Yayi masa sujjada sau biyu yana me juyawa ya nufo inda suke taste batare daya juyo ba . Da hannu yayi musu alamun su karasa ga boka na kan dutse yakama gabansa . hannu Zeey bj taja da karfi muje Ki km samu natsuwa, tafiya daya biyu sukayi sukaji sautin mgn cikin ihu da hargagi wanda yasake sa hanjin cikin Zeey yamutsewa Ki sakar mata hannu ....wa bukatar takawo kanta garemu hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh yayida ba'a yiwa mutun rakiya gurin na kan dutse Amman Ke kikayi hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh . "take jikin bolaji yasoma tsuma kmr yadda na Zeey ke kirma . Cikin kirma... tasaki hannun Zeey yayinda duk takunsu daya daidai yake da hargagin gurin ... Mgn aka cigaba dayi takunku da sanin cewa zaku sadaukarwa da gangar jikinku domin biyan bukata da cin nasara km shine bude bakin boka na kan dutse sabawa umarninsa daidai yake da haukacewa da tabewa dama barin duniya gabdy hhhhhhhhhh ya km sakin wani mahaukacin dry wayyohhly na shiga ukuna yanzu wanman mummunar mutumin sai ya sadu dani wayyohhly Allah me Kawoni ni Zainab.. .....? Karfaffen ajiyar zuciya bolaji Ta sauke tana me cewa LA'ananne na Kan dutse ni yar rakiyace zan iya dakatawa daga nan?bansa hk dokatar zuwa wa mutun rakiya saman dutse take ba .. hhhhhhhhhh LA'ananniya bazai yiwu ba matsabar dodon na kan dutse yayi arba da Duk BIL'adaman daya tako kan dutse zuwa gareshi yazama dole yabiyawa na dutse bukatarsa hhhhhhhhhh.. Hankalinsu yayi mugu mugun tashin bsrin ma Zeey dana nata ysyi matukar tashe fiyye da bolaji jikinsu na rawa suka karasa daf da inda boka na kan dutse Ke zaune . Sai dai jajjayen idanun nan nashi na kan dutsen gabansa Wanda Ke zuba kyalle. wani sautin ihu... Suka sake jiyowa from know where.... kowace tasamu gurin kwanciya kafin na kaN dutse ya kimtsa . "jiki na rawa bj tasoma kokarin bajewa akan dutse Zeey tayi Saurin tarota um um bolaji karki Yi hk.. karki kwanta Allah bazan iya barin wannan mutumin ya kwanta dani ba . BolaJi ta fizge hanuta tana cewa baki da hankali , nima na sadaukar da kaina akan bukartaki sai Ke ce zaki ce bazaki iya ba . OK idan ke kin shiryawa haukacewa da tabewa da mutuwa ga hanya nan zaki iya tafiya Amman ni ina son na tsira da rayuwata takarasa mgnr tana kamo Hannunta ta kwantar daita itama ta kwanta. kwanciyarsu Ke da wuya wata irin guguwa me karfi ta hade gabadaya gurin yayi duhu tmkr hadari sai ga boka na kan dutse tsaye bisa kansu. take Zeey Ta fashe da wani matsanancin kuka Ta kamkame jikinta guri daya wayyohhly Allah. ..ba'a ambatar wannan Sunan anan taji sautin hargowar mgn wanda ba daga bakin bokan ya fito ba. To to nayi shirrrru bazan sake kuskure ba LA'ananne......... Bolaji kuwa tuni tagama sadaukarwa.a zuciyarta tace karanbaninta ne ya janyo mata inda tasani da bata biyosu saman dutse ba tayi tsayuwarta akasa . Yanzu ita da ba ita za'awa aiki ba zata dole tabada kanta abanza kenan ? Yanzu duk Mace data zo aiki gurinsa dole sai na kan dutse ya sadu daita kenan? Yanzu har mahaifiyarta yayi daita kenan ? Ta tmbyi kanta tana cewa yeeeee mo'daro' shiyasa sanda mahaifiyarta ta sauko daga saman dutsen a can lokacin gabadaya taga yanayinta ya sauya... .. yeeeeee Ekon bee laye.. Tana me toshe bakinta da hannuwanta duka.. Zamu Fara da me neman biyan bukata domin samun kulawar na kan dutse da dorewar biyan bukata Kafin Zeey Ta yumkura sbd jin abinda wayan nan dake ihun mgnr da bata san ko su waye Ke yinta ba . Taji boka asaman kirjinta ya damki nonuwanta , yasoma murzawa da mugun karfi kmr tsohon mayye . Kafin kace me tunin ya dauke hanyarsa batare da cewa um balle um sbd Duk macen dazatazo sai ta mallakawa boka na kan dutse kanta wayanda suka sani daman Suna zuwa suke bude masa . Ba yan'mata ba . Ba matan aure ba ba zawara ba hatta maza saduwa yake dasu.. WA iya zubillahI Allah ka tsare mana Imaninmu .. Hk boka yayita murza Zeey babu sausauci ko tausayawA da iyakacin karfinsa yake murzarta gashi babu damar ihu sakamakon argagin da aljanun gurin Ke Yi hannuwsnta duka tasa ta rufe bakinta hawayen takaici ne yashiga zubo mata wai wannan kazamin mutumin Ke having sex daita again ba abdulkabir dina ba.. Takaicinta da kato yake sake moror jikinta Ba masoyinta ba. Wata irin aZaba ce ke ratsa kasanta sbd zabggiyar joystic din boka Na kan dutse Wace bata dadI kwata kwata ga karfe ansa acan karshen joystic din sbd girmanta. Wata uwar gumi ta hada tana son Yin ihu babu hali ji take kmr da karfen yake sex daita bada joystic dinsa ba iya wuya da azaba taci kmr zatayi hauka.. sai byn kiran sallahr magrib ya shureta gefe yasoma da bolaji ita kan bolaji har da kukanta wiwi da danasanin wannan tsinanniyar rakiya datayo aranta tace gobe ma rana ce . Byn komai ya kammala. guguwa Ta sake hadowa kmr tazu take boka na kan dutse yakoma mazaninsa sannan yasoma mgn ku taso ku karaso nan ,suka Mike zumbur jikinsu na rawa da hannu boka yayi musu nuni da gurin zama cikin shekewa da wata mahaukaciyar dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh da kyar suka soma daga kafafunsu suka zauna sannan. Yashiga mgn cike da hargagi yana nuna Zeey Kin fada tarkon son wani wanda bai sonki asalima ahalinn yanzu ya mance dake arayuwarsa ......sannan yana can yana rayuwa tare da Wata kasurgumar karuwa ..itama aiki take akansa Amman zamu . zuba aiki me zafi akansa Wanda zai rushe nata aikin ungo layar nan Ki sata cikin bakinki Ta hannun hagu kisamu namiji ya sadu daki saduwa irin Ta auratayya byn kun gama sai Ki fito da ita wannan layar Ki goga maniyinsa daya gyauraya Danaki . ya sake daga hannusa gefen hagu sai ga kullin magani ya bayyana ya Mike mata yanzu idan kin koma gida Ki tsaya tsakiyar daki kiyi tsirara kmr yadda kike yanzu Ki hada garin maganin da fitsarinki na karshe kafin kwanciyarki bacci sai Ki gogawa kowani lungu da sako na ilahiri jikinki. tasa hanuwanta Duka ta amsa Sannan ya dauko wani Abu kmr kara ya rike yana kallonsa wannan agabaki zaki turashi kullun idan zakiyi bacci har tsawon kwanaki bakwai..shima Jikinta cike da kirrmar ta amsa. muryarsa A matukar haukace yace Ki kula karki kuskurewa mgni gurin aiwatardasu . sannan maganin bashi Amman Duk Randa shi wannan yaron ya kwanta da cikakkiyar Mace wato macen da bata taba sanin da namiji ba ranar alkadarin asirin zai karye........ Yana kaiwa karshen mgnrsa yayi dif bai sake mgn ba Wanda sanadin hk yasa gabadaya gurin ya kaure da ihun aljannu da dariyarsa . Jikisu na rawa suka Mike gudu gudu sauri suka soma kokarin varin gurin kowace jikinta yayi mata mugun tsami da sauri suka karaso gurin matattakalar dutsen suka rarumin kayansu basu tsaya sakawa ba sai Kasan dutse inda mutane ke zaune zaman jira . "cikin Dan hasken da bai wadaci gurin ba suka soma meida kayan jikinsu yayinda zeey Ke faman metar abinda bokan yayi dasu . Dan Allah mlm kiyiwa mutane Shiru kin dameni ni km nace me da nasadaukar da kaina akan biyan bukartaki . Ki Manta abinda ya faru Ki fuskanci abinda Ke gabanki yanzu wazaki samu yayi miki abinda boka yace na saduwar sati daya inji cewar bolaji? Wlh shine tunani ayanzu Zeey ta fadi hk byn tagama saka kayanta suka dauki hanyar komawa gida. Kina jina ko? Eh ....ina gayen Dan Iska akil gaban Zeey yabada wani tarrrrrrrtsatsar Amman takasa cewa komai Ki lallaba Ki nemeshi domin biyan bukatarki wallahi nima shine yazo min cikin zuciyarta lokacin da boka yake min bayani... Ki nemoshi yayi miki wannan aikin yafi Ki nemo wani wanda bakisani ba gara wannan Kin amince da inganshi. Hk ma, za'ayi kawa kin kawo shawara sai dai ban San yadda zanyi ba .ban san ina zanga akil ba yanzu.. tsaya nan kar Allah yasa Ki sani ni dai nayi me wuya tunda na kaiki gidan boka har da guziri yin sex dani . Ki tsaya ki dinga Abu kmr wata wawiyace..da wannan hirar tasu har suka kawo bakin titi suka shiga motar iyanu paja daga nan suka shiga motar agege vasu suka isa gida ba sai gurin shabiyun dare, agidansu bj Zeey ta kwana km ACikin daren tasoma aiwatar da aikin boka. Yayinda ammi take tunani Tana agege gurin Mama . Itama Maman ke tunanin tana gidansu ammi....kwana tayi tana tunani abdulkabir din tare da karuwa ,karuwar MA wace tayi masa atsiri wayyohhly Allah may be da wannan tsafin Ta nemeshi AI ko itama tashigo sai dai su fafata wanda yafi wani yasamu wayyohhly Allah kasa Nice zan mallakesa.. Duk abubuwan da boka na dutse ya umarce ta aiwatar dashi tayi sauran na sex din Kawai zariya take acikin Dakin tana saka da warwarar yadda Zatayi waya ce rike ahannuta sai tayi dailing numbar wayar akil sai tayi saurin katsewa sbd tsoro,da kyar dai tasamu ta sanyawa jikinta kuzari. barin ma Data tuno da masoyinta Abdulkabir. burin ranta cikon zuciyarta..wayyohhly Allah akansa babu abinda bazanyi ba ta Fadi hk cikin zuciyarta take tashiga Kiran number kirrrrrr kirrrrrr kirrrrrr number Ke ringing Amman babu amsa idanunta ta tsurawa screen din wayar tana sake tantance number hakika batayi kuskure ba wannan number akil ce idan zata manta kowace number arayuwarta banda wannan number datayi sama da shekara uku cikin brain dinta. Amman domin tabbatar da ita din ce ko akasin hk yasa takarasa Inda jakar sirrin ta take rataye ta,zauna daga bakin gefen gado still kunneta manne da wayar tana ringi Amman ba'a daga ba.. Ta janyo jakar ta bude ta fidda wata Yar karamar diary Ta Bude number's ne birjiki a rubuce acikin ahankali take duba numbobin har tazo kan nashi number ta tsurawa ido tmkr akil din take kallo Ta duba ta cikin wayarta Data rubuce acikin diary is the same ita din ce . Dan hk Ta sauke naunauyen ajiyar zuciya Tana sake Kiran number Amman kwata kwata babu alamun zaa daga hankalinta yayi mugu mugun dagawa gabadaya yin ranar akiran number takare Amman babu alamun za'adaga. Kwana biyu Kenan da onye ta sake sabon shirinta akanshi makudan kudi ta ambulawa bokanta Ta yadda zata mallakeshi Wanda yanzu gabadaya AK ya Manta komai ya namata kowa cikin rayuwarsa tmkr baya da wasu family a duniyarsa Itace kawai agabansa sai ita komai tace tana so ,yanzu Jikinsa na rawa zaiyi, shi yake mata komai .yanzu hk shirye shirye birthday party dinta yake wanda itace tace tana son yayi mata na cikarta shekara ashirin da shida bakaramin dadi onye taji ba taso kwarai ace Tana naija ne zatayi wannan birthday din sbd ta nunawa kawayenta ta zartasu a komai yanzu. gsky taso ne ta bugar da zuciyar nene aminiyarta wanda alokacin da saurayinta ya hada mata birthday Ta dinga mata Harbin iska, tazo taga nata hadadden birthday ba irin nata ci ku bamu ba. Duk wani shirye shirye da, zaayi anyi .sai dai AK yace awani katafarin hotel zaa gavatar dake birnin Barcelona Dan hk ya gayyaci abakanansa km kowanne, zaizo gurin da buduwarsa an kammala shirya komai tare da taimakon wani abokin AK me suna Williams tun safiyar yau AK yake jin gabansa na tsananta faduwa Wanda Yarasa dalilin jin hk ya maze batare daya Bari onye Ta fuskanci hk ba. ya dauketa,zuwa wani kamfani Wanda suka kware aharkar gyaran jiki da tsara kwalliya an gyara ma onye jikinta an Yi mata gyaran gashi Duk lungu da sako na cikin jikinta an gyarata tsaf tayi matukar yin kyau tmkr baita ba tana fitowa AK ya dora mayattatun idanunshi akanta nan take yabi Duk ya rude ya rungumeta akirjinsa sweet baby kinga yadda kika sauya tmkr ba Ke ba tai murmushin tana kissing dinsa Kai honey ai kafini kyau nesa ba kusa ba kalleka fa ta dan ja baya kadan Tana kallonsa kalleka fa kmr na cinyeka .....yayi murmushi yana jan kunneta suka nufi cikin mota . misalin karfe tara da Rabi na dare hotel din dazaa gabatar da birthday party din ya cika makil da danzazon abokan AK da yam'matansu cikin swimming pool suke kowane yana sanye da wando short Nike sai aikata Masha'a suke da yam'matansu, sai da aka dauki tsayin mintuna sannan AK suka fito shi da onye tana rungume a gefen jikinsa sauran abokansa dake tssye suka dauki tafi Raf raf raf onye da AK suka Kalli juna suna sakarwa junansu murmushin jin dadi Ta taka ahankali ta motso kusa dashi sosai har tana jin saukar numfashinsa, daddaden kamshin turare jikinsa ya bugi hancinta ta lumshe idanunta bata San sanda takarasa garesa ba ta tungumeshi tsam tsam ajikinta tmkr wace ake shirin kwacewa shi .hanunuwansa duka yasa yazagaye bayanta dashi yana Shafa gashin kanta daya sha gyara Sannan yayi mata rada acikin kunneta muje Ki yanka cake baby. _today is your day I wish you all the joys ur Hrt can hood all the smiles a day can bring all the blessings life may you have God's besty in everything happy birthday baby_ Wayyohhly ..... ai onye batasan sanda ta sake shigewa cikin jikinsa sosai ba tana shakar kamshisa me birkita kwalkwaluwa da gusar da tunani sosai ta ji dadin caring dinsa gareta Duk da tasan ba yin kanshi ba aikin bokanta ke tangaliliya da rayuwarsa. ahankali ya cireta daga jikinsa tare da kissing din goshinta ya kamo hanuta zuwa gurin cake yake ya daura hannuta kan wukar yayi Mata pics kmr guda goma Sannan shima ya dawo kusa daita ya daura nashi hannun ya tayata yanka cake nan gurin ya kaure da ihun taya murna ana daukarsu hoto shima yana daukarsu Duk inda onye tabi kallonta yam'matan gurin suke gani suke kmr ta zartasu akomai NE. tunda tasamu matsayin agurisa murna da tsantsar faricikin Ke yawo daita yayinda shi Kuwa AK Ke tsaye Cikin abokansa yana jin tsikewar zuciya na karuwa har takai daya dafe daidai tsaitin kirjisa . Haka dai akacigaba da cashewa har tsakar dare wanda daga karshe yasa kowa ya watse wasu suka shiga cikin dakunan hotel din suka kwana. AK MA anan ya kwana shi Da onye suna kamkame da juna . a zabure yayi firgigib ya mike zaune yana hada uwar gumi yana fidda numfashi sama sama tmkr Wanda yayi gudun tsare, gume kawai ke tsiyayo masa agabadaya a sansar jikisa ya juyo yana kallon gefen da onye ke kwance tsirara haihuwar uwarta, Take km tunanin mafarkin da yayi yashiga zuwan masa . Marfarki yayi ana turashi cikin wani tafkeken rami ana kokari rufeshi ciki yayinda gefe guda km onye da Zainab sister disa suke diban kasa kowace na kokarin zuba masa. Ganin da onye taga kmr Zainab tafi kokarin zuba kasar yasa haushi yakamata tana dibo kasar ta Wasa mata cikin ido nan dambe kaure atsakaninsu suka shiga duka junansu . wannan ihun da nacin abdullabir nata ne bazaTa yarda ba, wukake yaga kowace Ta zaro daga kungunta tana nufo yar'uwarta dashi cike da hargagi da ihu.. Daga nesa can ya hango tahowar wata kyakkawa yariya fara sol.. Ta nufo gurinsu da mahaukacin gudu tana zuwa bata tsaya wata wata ba. ta damki makoshinsu duka tana wujijjigasu tana ihun cewa abdulkabir.. nawa ne.. Nawa ne abdulkabir... Bazai taba zama naku bane.. Ta fixge wukar hannu Zeey wace tafi ta onye kaifi Ta lumawa onye dake tsaye tana jijjiga tana sakinta tayi kasa luuuuuuuu ta zube sai jini yasoma ambaliya Sannan ta nufo Zeey gadan gadan ai ko Zeey naganin hk Tayo kanta suka shiga dambe kmr zasu kashe kansu inda ita wannan yarinyar tayiwa Zeey duka kokarin fito yake daga ramin Domin taimaka mata Amman yakasa yana Zeey ta kwasa aguje da neman tsira Wannan yarinyar da bai san kowacece ba tabi bayanta da gudu itemA aiko Taku biyu tasamu nasarar cafkota tana juyo da ita . suka fuskanci juna cike da hargagi tace Ki bar min Mijina Ki daina wahalar da kanki kanshi.. Ki daina matsawa kanki Akanshi Dan bazaki taba samunsa ba nawa ne..naWa ne kadai ....Tana gama fadar hk Ta luma mata wukar hannnuta itama sannan ta nufi inda AK ke tsaye cikin wannan ramin. Ta miko masa hannuta ya kama ta fito dashi tana kakkabe masa jikinsa . Ta juya taje ta dauko masa wasu kyawawan bbys ta miko masa Kalli kagani ya'yanmu ne nida kai... Zai karba Kenan ya farka naunauyen ajiyar zuciya ya sauke kana ya sake juyowa inda onye ke kwance gefensa. yabita da kallon gabadaya matsanancin tsoronta ne yashige cikin lokaci daya. Km sai lokacin ya tuna da wata Zainab Arayuwarsa. Shiru yayi yana tunani akan marfarkinsa ya daidai zaune sannan ya janyo agogansa karfe hudu daidai agogon Nigeria ahankali ya koma ya kwanta nesa da onye zuciyarsa na harbawa.. Kwanan zeeey uku tana bulayin neman layin akil.. Har hawaye tashiga xubdawa tana tsuma da Kiran wayyohhly Allah na kasa ya dauka bai dauka ba ta kudircewa zuciyarta fita nemansa tashirya Cikin sauri ta fita. tayiwa ammi dake kan sallaya tana lazimi sallama zata agege Ta dawo.. Kai Ta kada mata Ta fice daga gidan tasoma tafiya domin isa bakin titi... Mmn sudais ce 💗💗💗💗💗💗 SAI KA AURENI DOLE 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *man gassha falaisa minna* *Allah's messenger (s. a. w) said :the person who deceives is not among us* Page 19 Cikin sanyi murya take mgn cike da shagwaba kayi hkr aduk laifinka ne kaine Kake saka kishina motsawa akanka.. afusace yake son yin mata mgn Amman yakasa aiwatar da hkn sai ma tsintar muryarsa yayi cikin sanyi yana cewa me nayi ....? "tabar bayansa domin taga alamun saukowa daga gareshi tazo gabansa ta tsaya suna fuskarta juna ta tsura masa karuwan Idanunta tana kallonshi kmr zata cinyeshi.. Sannan ta sakar masa harara cike da tsigar wasa muryarta can kasa kmr me rada tace AI kaine kake musu dry shiyasa Duk inda suka ganka suke like maka AK yayi murmushinsa me sake fito da ainihin sahihin kyaunsa yana cizan lips dinsa. narasa me yasa mata ke son kulaka Duk inda ka ratsa? Kai da ba wani amfani gareka a gunsu ba. GAka dai da siffan jarumta Amman narasa meyasa baka son more kuruciyarka.. Sosai mgnrta tasanyashi dry har daga Dan buga kafarsa daya akasa sannan muryarsa cike da sanyin dadi yace yaushe kikaga inayi musu murmushi kefa bakya rabuwa da mita ... Ta sake tsareshi da idanunta tana kallonsa Tana jin ina bokanta zai mata aikin Data zata sake mallakeshi gabadaya batare daya karye ba, Zagayowa yayi bayanta kmr yadda tayi masa dazu tare da riko hannunwata duka, cikin nashi wani irin dadi taji yana tsarga mata tun daga tafukan kafafunta har zuwa kirjinta take km tasoma Kirarin boka Dan haduwar hannuwansu shine samun cigabanta aikinta da mallarsa cikin sauki. Ahankali ya Kai bakinsa daidai cikin kunneta karki samu damuwa ahalin yanzu babu wata mace da nike jin dadin mu'amula daita azuciyata face ke .ke kadai nike son nacigaba da muamula dake arayuwata.. " Ta sanya hannuwanta duka tana shafo gefen fuskarsa da gaske ne abinda kake fada? Ni kaina bansan me nike Yi ba. sannan Bansan abunda nake cewa ba Amman nasan ahalin yanzu kina wani matsayi acikin azuciyata Dan hk Ki yarda Dani Da Duk wani abinda zan fada miki . Tai murmurshi akasan ranta tare da cewa Dan iska ai bazakasan abinda kake yi ba.. Ahankali tace Allah yasa inada matsayin azuciyarka kmr yadda kace Dan Ku ne maza Baku da tabbas.. Kicireni daga cikin irin jeren wayan nan maza. Sannan mgnr baki san meyasa mata suke like min ba wannan amsar ke yakamata Ki nemoshi da kanki domin kin fi cancanta.. Dalilina nakin kusantar mata. Wlh onye a yadda nake jin kaina Duk macen dana taba sai tayi ciwo.. Ko ke dakike ganin you're smart zan iya gamawa da irinki goma... Wayancan yam'mata kuwa mutuwa zasuyi ..ta saki dryr jin dadi tana me sake shigewa cikin jikinsa da manne bombom dinta da joystic dinsa sannan tace Kai honey banda cika baki fa.. Ya Kai wa wuyanta kiss kozamu gwada ne...? Tayi saurin juyowa tana tsura masa karuwan idanunta da gske.......? Ya jijiga mata kasan Alamun tabbacin hk Tashige Jikinsa ta rungumeshi tana murna cikin ranta tare da godewa aikin bokanta tun bai ka gayin aikin datayi yayi mata akanshi ba. Yafara saukowa daga daurin kanshi na tsiya zuwa saukaken mutun. Ita kuwa a me zatacewa bokanta ? ya taimakamata ya taimakawa rayuwarta tana son abdulkabir tmkr ranta km zata iya yin komai Akansa rungumrta yayi tsam tsam afadadden kijinsa yana kising din goshinta. Sun isa gida kmr zasu cinye junansu .onye ta fito daga toilet ta kwanta akan gado sbd gajiyar datayi AK yashigo dakin hannushi rikeda farar leda kasancewar fita yayi byn ya saukeTa dazu. byn yaajiye ledar yazo ya zauna kusa daita yace ya dai na ganki kmr bakya cikin walwala ko wani abun ya faru dake ne byn na ajiyeki? Tai musmushi Tare da girgiza masa kanta alamun babu komai .kasan yanayin rayuwa sai ahankali GA ciwon Marar nan Nawa kullun gaba yake yana jawowa na dinga jikina natare rashin kuzari yanzu hk Duk jikina bana jin dadinsa ya matso sosai kusa daita ko zamuje muga likita ? Tace aa bazanje ba.. "OK taso kici wannan snacks din kafin kiyi bacci. Snacks ne da hadin sallada Wanda yaji kayan hadi sai drinks AK da kanshi ya dinga bata abakinta tare da Kora mata drinks har sai data gama sannan takoma kan gado ta kwanta yasanya bargo ya lullubeta Sanyi kike ji ne ko zazzabi? Babu ko daya OK ni zan sake fita ba mamaki sai gobe zaki ganni. onye ta marairace murya yanzu bazaka kwana agida ba? Nifa banason wannan yawon Naka..ak yayi Shiru na tsayin lokaci bakar mgn yake son gaya mata Amman yakasa sai dai ya dauki lokaci me tsawo yana kallonta gamin hk yasa takamo tafin hannushi tana murzawa ahankali tare da kirarin boka. ta talleshi tana rausayar masa da idanu shikenan tunda tafiya zakayi sai ka tafi . Ya matso inda take kwance akan gadon ya Kai hannushi daya yana shafo kumatunta da lips dinta sannan ya tausasa muryrsa kiyi hkr daga gobe komai zaizo karshe abinda nake fitayi kwanan nan masu mahimmanci ne . kii Saki ranki banason ganinki cikin damuwa pls yau ne last day ta kalleshi afuskarta araunane tkmr zatayi kuka shikenan. AK yayi saurin cewa ban yarda da wannan shikenan din ba. sai kinyi min murmushin bata San lokaci da murmushi ya sumbaceta mata ba ya ja habarta koke fa bakiji yadda naji wani sanyi ba acikin zuciyata ba, ji nake tmkr bani bane a duniya babu abinda na tsana yanzu face inganki cikin bacin rai. hanushi Ta damke sosai cikin nata tana murzawa sannan ta sauke ajiyar zuciya tace hk nima bana son inga bacin ranka nafi son koda yaushe na kalleka naganka cikin farinciki yayi murmushin me sake bayana tsansar kyawunsa wanda yabayyanar da dimples dinsa sannan ya yunkura ya soma tafiya da nufin yabar cikin dakin onye takirasa honey ya ja ya tsaya yana me waigowa ya tsura mata mayatattun idanunshi muryarsa a raunanace yace me kike da bukata? Ta girgiza Kai tare da cewa bana bukatar komai . sai da fatan idan ka fita bazaka Tsaya kula yan'mmata garin nan ba? Ta fadi hk Dan tasan yadda mata ke hauka akanshi. Yayi kicin kicin da ranshi yana cigaba da kallonta take gabanta yashiga dukan uku uku ganin yadda yake kallonta kmr zai rufeTa da duka.. muryarsa a sarke yace ban jin dadin irin wadan nan kalaman naki sbd me zaki dinga ce min hk byn kinsan ke kadai ce acikin zuciyata kada Ki km Yi min hk banaso . a sanyaye tace kayi hkr bazan km ba ya gyada kanshi batare da ya sake cewa daita komai ba ya sake juya cikin takusan ahankali naunauyen ajiyar zuciya Ta sauke tana dafe tsaitin zuciyarta wayyohhly Allah, God save me ban Yi tunani hk daga gareshi ba hakika aikin boka akachiku yana aiki akansa Kalli yadda ak yazamo gareta tmkr bawa. sauranta ta mallakeshi gabadaya matsayin mijinta na har abada . ta Mike da sauri Tana yaye bargon da take lullube dashi ta sauko jikin window Ta tsaya tana kallonsa har sanda yashiga motarsa yayi mata key ya fice daga gidan numfashi Ta fitar ahankali tana lumshe idanunta ta dauki wayarta ta kira James ringing daya cikin na biyu ya dauka kana ina ? Ina gida har nayi shirin bacci ina boss yake kika kirani by this time? Ya fita yanzu ba km zai dawo gidan ba sai gobe Dan hk kazo yanzu part dinmu ina da bukatarka.. Kai Kai onye kiyi hkr acikin wannan lokacin komai zai iya faruwa.. Ki Bari mucigaba kmr yadda muka saba Amman yanzu at any time zai iya dawowa . nasan halinsa Kai Kai banaso tsurutun banza kazo kawai babu abunda zai faru amatse nike that's why.. . OK Gani nan zuwa ta katse wayar tana jifa daita saman gadonta Ta cire kayan jikinta Ta saura babu komai ajikinta ahankali taji motsin shigowarsa yayinda ita km ta taho ahankali cike da takunta na karuwanci daidai yashigo cikin dakin kirjinsu ya hade da juna daman km tana sane tayi haka amaukar haukace tasoma aika masa da romancing tare da hade bakinsu guri daya tashiga tsotsa kmr mayya Sun dauki sama da minti 20 tsaye suna romancing din juna kafin daga bisani suka zube kan gado suka shiga aikata masharsu... Allah ka tsare mana imaninmu .. AI kuwa AK byn yagama abinda ya fitar dashi . gida ya nufo Kai tsaye har ya nufi hanyar Side dinsa sai km ya fasa ya juyo zuwa part din ammi yayi kwanciyarsa anan yayinda a wannan lokcin onye da James suna can suna kashe arna. Kwance yake idanunshi a runtse Amman bacci yaki zuwan masa sai MA gabansa dake yawan faduwa da sauri sauri take km koma Yasoma dauke masa tunanin amminsa ne yakawo masa ziyara take ya lalubo wayarsa ya duba screen din wayar karfe biyu da wasu mintinan ta wuce ya runtse idanunshi Sanin da yayi ta dade yin bacci addua yashiga karantowa acikin zuciyarsa yana kokarin Son yin bacci . Amman Sam bacci yace bai san wannan da zance ba. mikewa zaune yayi ya janyo system Dinsa ya kunna yashiga operating dinta akalla sai da yayi sama da awa guda sannan wani mahaukacin bacci yazo masa . "da kayar yasamu ya kasheta ya tureta gefe shi km ya haye kan daguwar kujera kmr jiya ya Mike. Alamuran Zeey gabadaya ya tsaya cak walwalarta da farincikinta yaja baya sosai, Duk yadda ammi taso ta dinga kwantar mata da hankali abin yatura sbd kullun kwana duniya soyayyar AK sake ratsa kowani part na gangar jikinta yake. yanzu ma da take kwance tunani duniya ne ya sakata gaba, da tunaninsa ta saka wancen ta kwance wance . Tarasa yadda zatayi da rayuwarta akan shi sonshi take kmr tayi hauka wanda har sanadin tunaninsa yasa komanta yasoma rushewa hatta da bangaren katatunta dan har cariover ta dauka school sbd raunin datayi gurin meida hankalinta akan karatunta, burinta yanzu aduniya bai wuce ta mallakeshi kota halin yaya bane. Tana cikin wannan tunanin ne kiran yashigo wayarta ta yunkura da kyar ta Mike zaune Tana me Kai hannuta inda wayarta ke jone ta ciro wayar daga charg tana duba fuskar screen din wayar sunan bj tagani yana yawo akan screan din wayar jikinta amatukar sanyaye ta dauka . Muryarta amace tace hello bj Ya'akayi ? Bolaji ta saki dariya Lfy o're ykk kwana biyu najiki shr? Wlh abubuwan ne bj sai a Slow ina cikin matsala da tashin hankali iri iri... Allah bazai sa Ki shiga cikin Matsala da tashin hankali ba meke damunki hope bawani cikin kika sake Yi ba ? ..ko daya wlh. Kinsa nabata gaya miki akwai wanda zuciyata take mahaukacin so? Right oti so funny me .. To cousin muke nida shi yaron brother mamana ne same mother same father. bj ta sauke ajiyar zuciya tace takwana gidan sauki (so'fun) Ki gayamasa kina sonshi MAn . Nagaya masa shine yace min wai akwai wacce take cikin zuciyarsa what....? bj ta fadi hk da karfi tana dafe kirji . "wlh bj hk yace min gashi ni km nakamu da matsanancin kaunarsa to extend bazan iya rayuwa babu shi ba. (en gbera ni gbayen ) why not Ki tashin tsaye. axing how? Zeey Ta tmbyeta. Axing Ki mike kafafunki ki nemi taimakon bokaye da malamai tsafi matsawar kina bukatar mallakarsa . yanzu hk akwai wani kungurmin boka dake zaune a kauyen ifo cikin ogun state aikinsa kmr yanka wuka ne.. Tunin zai gyara mana zamansa wlh Da kanshi ma zai kawo kanshi .yana rokon Ki soshi. Zeey najin hk ta Mike Ta diro daga kan gado muryarta na rawa gurin cewa dan girman Allah kawata? O'lo'hun ... yanzu Dan wannan yar kankanuwar matsalar kike neman kashe kanki agida Ki shirya kawai kizo da yan kudinki muje kawai. OK yanzu zuwa yaushe kike ganin zamu inji cewar Zeey? Ai bazamu tsaya bata wani lokaci ba zuwa gobe kizo da wuri muje dan akwai layi har dana maseefa agurin idan kinga jamaa agurin uhm zaki sha mamaki. Nima wata Yar'uwar iya bolaji na raka da kyar ingaya miki muka samu ganinsa . Wlh idan kinga matan agege agurin kmr kasa.Zaki sha mamaki. ina gayen nan da ake kiransa da dan mafiya nan uhm uhm tuna min sunanshi? Wanne kenan bangane ba fa. ke Dan Allah saurayin teema kawar salma man OK. OK...yanzu Naganeshi IJ yauwa shi har da uwarsa nagani daman ace uwar ke bi masa malaman tsubu. Zeey ta zaro ido atsorace Kai bj anya Kuwa zani gurin Nan bai yi tsanani dayawa ba kuwa, kada muje mu hadu da idon sani.. Kinji shegiya tsaya nan ke yanzu ta mutane kike ko Ta biyan bukatsrki? Ta Biyan bukatata nike Zeey taba amsa atakaice. to barikiji kowace Mace da zaki gani agurin da tata matsalar mutane kam zaki gansu har da aljanu ma kedai Ki dakewa zuciyarki neman sa'a zaki nema.. OK to Kibari jibi muje sbd nasan karyar da zan shirya (o'reye o'ope) bakida hankali ke yanzu har wani tsayawa bata lokaci zakiyi karfe Fa da zafi zafi ake bugashi Ki fito kawai muje later kyasan abinyi. Zeey tayi dry zanceki km fa hk ne zanzo goben Inshaallahuu. oK ina jiran zuwanki sukayi sallama har wani gumine ke tsatsafo mata takoina ajikinta sabanin dazu.farinciki da dadi ne ya rufeta tsabar murnar makomarta. Washegari tunda asubar fari suka dauki hanyar zuwa ifo zaune suke cikin mota Zeey daga lungu hira suke kasa kasa akan tafiyarsu gurin boka . awa tsakani suka sauka a kauyen ifo sannan suka ratss cikin jeji me zagaye da ciyaye takowani bangare . Tafiya ce suke Wanda yasa gaban Zeey ke tsinkewa ahankali sannan cike da matsanancin fargaba sunyi tafiya sosai kafin su fita cikin ciyayen nan zuwa duwatsu ahankali km suka soma cin Karo da mutane jifa jifa wayanda Ke fitowa daga muhallin boka . bolaji tace wai yanaga Duk kin wani tsorace ne ? Uhm Zeey ta sauke naunauyen ajiyar zuciya kana tace dole BJ na tsoro da wannan hanyar cike da duwatsu takarasa mgnrta tare da Jan birke ta tsaya tana kallon wani dutse dake ta gefensu me fuskar mutun sak tun daga kan hanci ido baki da kunne.. Take gabanta ya tsananta faduwa tsoro km yashigeta ba abin takoma ba, gashi sunci uwar tafiya. tafiya ce me nisa Tsiya kmr Ta barin gari. BJ Datayi nisa atafiya taji tana mgn da iska tunaninta ko Zeey nabiye daita abaya. shirun dataji ne yasa taja ta tsaya tana waigowa ranta amatukar bace tace (ja'kalo jare) kizo muje karki batamana lokaci sannan fa jikin Zeey na tsuma Tabiyota cikin gudu gudu sauri sauri suka cigaba da tafiya zuciyarta nacigaba da tsinkewa ahankali har suka iso gurin wani tafkeken dutse wanda ke zagaye da koina agurin . "mutane fal agurin sama da mutun dari da wani abu wasu zaune wasu tsaye yayinda wasu ke kwance kowannesu da kati ahannushi kallo daya zaka musu ka fuskanci wasunsu manya masu kudi ne wasu km akasin hk hannu Zeey BJ takamo zo muje gurin yankan cati kin wani tsaya tmkr wata wawiya.. Mutane ne baki taba gani ba kome? Bolaji wlh a matukar tsarace nike da gurin nan lallai bakida hankali Duk yawon mutane dake gurin nan me zai sameki ? AI anan babu abinda zai ciki. Ingaya miki yanzu hk tsayuwar nan damuke matsafin bokan yagama karemana kallo ta cikin abin dubansa inji cewar bolaji Wace takarasa zanceta tana jan birki gurin yankan Kati naira biyar kal suka mika Wace kowa dake gurin ita yabar sannan aka mika musu wata Yar guntuwar takarda me rubuce da number suka juyo bj na kokarin Nemam musu gurin zama kafin lokacin da layi zaizo kansu. Kusa da wata mata suka samu guri suka zauna Suna kiran washhhhh alamun Sun gaji. Sunan nan zaune zaman tsammani ba sallar azahar ga LA'asar na sanyo Kai cikin dukkan tarin jama'ar dake zaune gurin babu wanda ke kokarin mikewa yayi sallah Zeey Ta gyara zaman tana matse jikinta sakamakon bombom dinta da yayi mata tsami tsabar zama ta juyo ta inda bj ke zaune suna hira da wannan matar dake kwance agefensu tayi matashi da hannuta daya. tabo bj Zeey tayi yamakata fa muyi sallah Kafin Akiramu gamu zaune babu azahar ga laasar na gabatowa. Murmushi bj tayi Sannan tace sorry fa .. "na Manta ban gaya miki ba ai ba'a sallah anan sai kinbar nan . Zeey Ta zaro ido waje cike da mamaki bangane maufar mgnrki ba.. ? Ba neman duniya kikazo Yi ba? Bj ta tmbyeta.. Zeey Ta girgiza mata Kai alamun hk ne. "Yauwa kinsan neman Duniya baya samuwa sai da kauce hanya . Wannan matar dake kwance tace kwarai kuwa gamu nan tun hudu na asuba muke nan wasu ma anan suka kwana km Duk neman duniya ne yakwo mu . "nan bolaji ta share Zeey tacigaba da sauraren wannan matar inda take ce mata ina kaiki yar'uwar Alamarin maza yanzu da kike ganinsu sai da bin bokaye da matsafa nifa Nawa mijin shekaranmu goma sha biyar muna fama da babu da talauci. da kaina nakawo shi gurin me gani asaman dutse yayi masa aiki Wanda zai yi arziki daga karshe ya bukace da sai na ajeye mahaifata anbawa dodon tsafe. hk ina ji ina gani na sadaukar da rayuwata nabayar akayi masa aiki Wanda yayi sanadiyar da ban kara haihuwa ba tun daga kan dana Ahmad wanda shi kadai gareni.. to byn kudi sun samu hankali ya kwanta muka fita cikin kangin babu. duniya tayi mana dadi yanzu dai in takai ce miki cikIn ogun state dina babu inda sunan mijina bai zaga ba.. Shine yarasa sakayar da zai min sai na yo min kishiya wai shi yanzu haihuwa yake da bukata ya Manta ata sanadiyarsa narasa tawa mahaifar bolaji ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da cewar gsky bai Kyauta ba to yanzu me kika dawo ayi masa ? Wannan matar ta Mike zaune daga kwanciyar datayi tana kecewa da dryr mugunta ....tana yin kasa kasa da muryarta soaai sannan tace shi abinda zaiyi auren dominsa naxo akashe masa gabadaya naga takarshen aure ko neman wata. dry suka kwashe dashi gabadayansu suna tafawa daidai lokacin da akayi Kiran wannan matar . Zeey Ta duba agogon dake daure a tsintsiyar hannuta karfe biyar ta wuce da yan wasu mintina Amman gurin cike yake bammmmmm da tarin mutane wasu na tafiya NE wasu na kokarin zuwa .. : Hk dai akayi takiran jama'a daya byn daya har zuwa sanda layi yaxo kansu tafe suke byn Dan jagora Wanda ke isar da baki zuwa gurin boka na kan dutse Kai tsaye Zeey taga an nufi wani jibgigin dutse me bala'in girma da ban tsoro, Wanda ke dauke da matattakala reras tmkr dai yadda akewa gidan sama . Take jikin Zeey ya dauki rawa tsoronta ya sake fitowa fili ta firgita kwaira da ganin Wanda dutse ta neman kwara ihu bolaji tayi saurin Rufe mata baki ke baki da hankali NE Ki rufa mana asiri ba'a ihu anan daga ihu sai hauka kibi daji.. Ki natsu muyi abinda yakawomu ,afuskarki kmr kasurgumar jaruma......Ashe muguwar lusara ce .bansani ba. Tun daga nan mutumin dazai musu iso yayi musu umarnin su soma cire kayan jikinsu domin tsirara zasu isa gurin boka. Wayyohhly ai mantawa nayi.. injicewar bolaji tafada tana me janyo hannun Zeey tace Duk abinda nayi kiye Ki cire tsoro ba'azuwa gurinsa da tsoro.. Zeey girgiza tayi alamun to... bj tasoma cire kayan jikinta itama Zeey tayi kmr yadda tagatayi suka soma tattaka wannan step din Dutsen me cike da ban tsoro tunda Zeey take bata taba tunanin zata riske irin wannan tashin hankalin arayuwarta. ta wuce dutse da ido da hanci da kunne da baki yanzu km ga me step ga rashin kaya sanye ajikinta dakyar take iya daga kafafunta har suka haura Saman dutse wani matashin mutun suka gani zaune tsirara haihuwar uwarsa da ubansa. mmn sudais ce 💗💗💗💗💗💗 SAI KA AURENI DOLE 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *assawaku matharatullilfam mardatul lilrabbi* *Allah's messenger (s. a. w) said :the miswak (tooth stick) cleanses and purifies the mouth and pleases the Lord* Page 21 Cikin sauri take daga kafafunta kmr, zata tashi sama Wanda daga karshe dai sai data hada da gudu gudu sbd matsuwar datayi bata isa bakin titi ba. "a matukar firgice takarasa bakin tinti ta tsaya kmr minti biyu tasami mota ta hau zuwa police mess dake nan gaban gra . cikin yan mintina dabasu wuce ashirin ba ta iso . Daga can nesa kadan da gidan ta tsaya kasancewar Ta hango motar akil Pake akofar gidansu . "hkn km yasa zuciyarta Dan samun natsuwa kadan . neman yaron ake take cikin gidan.amman bataga ko wulgawar yara ba. Gabadaya ta matsu batayi tozali da Dan ake part din aqil ba. Tsawon minti goma Kenan tana tsaye batare da tasamu yaron aike ba. Ko tunanin abinda zai faru batayi ba Tayi ba . takarasa bakin kofar gidan . Tayi shigewarta cikin gidan tana dube dube Amman babu alamum kowa . Sister din akil ce Maryam ta fito daga cikin gida zata fita. Tayi arba daita tace Ke. ke...!lafiyarki zaki shigowa mutane gida bako sallama kmr wata mental sai wani zare idanu kikeyi kmr kina neman barawo Takarasa fadar mgnr tana zabga mata hararata.. Yi hakuri wani gida da'akabani address Nike nema shine kawai abinda Zeey ta iya fada kirjinta na matsanancin bugawa da sauri" sannan ta juya Ahankali jikinta a matukar sanyaye tayi ficewarta zuwa farfajiyar waje. tana zagin maryam din ACikin zuciyarta tare da zance zuci shikenan yau ma bazan samu biyan bukatata ba, wai meyasa ma ban tambayeta akil din ko yana gida ba tunda ga alamun motarsa nagani takarasa mgnr tana damke fuskarta da Hannunta kmr zata zauce. Can Nesa kadan da gidan ta tsaya tare da manna jikinta da window wani gida Tana tunanin yadda zatayi can km ko me ta tuna ta bude Jakarta da sauri ta ciro wayarta tare da sake neman layinsa. " ringing daya ya dauka batare da yayi mgn ba yayi shr kawai yana sauraro daga gareta. Cike da mamaki ganin kiranta jiya da Daidai wannan lokacin rabonshi daita wata bakwai kenan . Bangaren Zeey kuwa wani irin matsanancin farinciki ne ya mamaye zuciyarta jin ya dauka. bakin da jikinta rawa suke gurin cewa hello hello.. Hello akil kana jina.. ? Muryarsa adakile yace ina ji waye Ke mgn .. ? akil Nice fa ...zakace bakasan number dina bane? Ke wa kenan? Nice fa Zeey... Wace hk km bansan wata me suna hk ba may be you call rongnumber pls don't distop me. ...wallahi ba rongnumber nakira ba. number kace pls karka min hk ina son ganinka orgently ina tare damuwa ne. mtsssssssss yaja dogon tsaki. .. Dan Allah karka min wulakanci wlh bukata gareni km Kai kadai ne Zaka iya yimin solving problems Dina. " Kasakai yayi yana jinta har tagama mgnrta sannan kit yayi hangin din kiran. yana me sake jan mugun tsaki tare da cewa shegiyar yarinya Kawai jarababbiya . jarabarta Ta tashi kenan shine ta lallabo ga tsohon mayen mata.. yana cikin wannan mgnr kiranta ya sake shigowa a fusace ya dauka. Ke...wace irin dakikiya shasha ce. ? Nace miki you call rong number still kina son disturbing dina akan banzar shirmenki na iska. ..... dan girman Allah aqil ka tsaya ka fahimce ni wallahi nasan ba rong number nakiraba. number kace . hakuri tashiga bashi tana kukan ya taimaka ya saurareta kusan mimti ashirin tana rokonsa da rarrashinsa ,sannan ya sauke naunauyen ajiyar zuciya. " kana yace uhm ina jinki meye matsalarki ? Muryata na shaking Um um daman nace inada bukatarka ne . km Duk duniya nasan babu Wanda zai.... A matukar tsawace ya katseta ta hanyar cewa kai.. Kai.. Kai..zeey Dan Allah malama karki kawo min mgnr banza da rainin wayo man..... Ni Duk wayannan banzayen maganganunki sun fara bani haushi da kara hassala zuciyata. Dan Allah kaitamaka aqil wlh gabadaya yau da kwadayinka na tashi babu abinda nake so da bukata ahalin yanzu kmr najika ajikina. "kinga tsaya ma kiji nagaya miki ahalin yanzu babu abinda akil zaiyi dake, koda yake kefa nan kamilliya ce baki san komai ba natsatseya me kamun Kai.. Dan girman Allah akil karka kawo wannan,, zance Kai kasan ko Wacece Zeey ai sbd nasan ke din tmkr rijiyace. kowa ma zaki iya bashi Kanki shiyasa ma nayi kokarin fahimtar da wancen banzar jaki brother din naki daya rufe idanunshi ya dinga hauka tare da yi miki kallon kamilalliya Wace bata san komai ba alhalin ba hk kike ba. Ke din tantirayace fajira .......fasika....m me fuska biyu . a fuska Allah azuciya km fir'auna. Muryarta na rawa tace Duk naji na na yarda da abinda zakace ni dai yanzu taimakonka kawai nike nema kataimakamin yau kawai . Yayi shr tare da yin jim yana saka da warwara take wani side na zuciyarsa tashiga bashi shawarar kada yayi saken dazai bar damarsa Ta wuce shi gara kawai ya tsaya ya moreta son ranshi kawai tunda itace Ta km kawo masa kanTa ta nemeshi . Amman Duk da hk sai na dan garata shigiya tukun koda zan amince . Dan hk ya sake dakile muryarsa sosai kmr irin Ta yan shaye shaye yace Kinga kije ki nemi wani ya taimaka miki kawai sbd akil yanzu ya zarrrce da tunaninki . bakiyi mamakin yadda ban nemiki ba all this time ? Tayi saurin girgiza masa Kai kmr yana gabanta sannan tace nayi wallahi Amman dai kataimaka. da kai kadai nasaba bazan iya kaiwa wani kaina da sunan yayi having sex Dani ba. Uhm zama Ki Nemo ne stupid kawai. Yana gama fadar hk ya sake katse kiran .tashiga Kiran hello hello..sakamakon jin dip din datayi babu sautin muryarsa, hannuta duka Ta daura saman kanta tashiga zubda hawaye. Kuka Zeey take sosai a agurin wanda har yajawo hankalin wata mata daga cikin gidan datake kingine . Har wannan matar takaraso inda take tsaye bata saniba"Matar ce ta isa wajenta tareda dafe qirji tana tmbyrta me ya faru? Kuka taci gaba dayi ba tareda ta bata amsa ba...kinga daina kuka taso muje ciki ki gayamun me yafaru da ke haka hannunta wannan matar da batasan ko wacece ba ta ruqo suka shiga cikin gidan ta zaunar da ita . Itama ta zauna tana me tausaya mata tunda taji Duk yanayin wayarta km Tasan da mnj take wayar. Sannan Duk taji komai game da wayarsu da akil dan magiciyarta . Har zuwa wannan lokacin da kukan nata ya kara Tsananta . Rarrashinta tashigayi sosai Sannan tace meye sunanki ? Zainab tace atakaice meya same ki haka kike wannan uban kuka haka? Shesheka kuka tacigaba dayi ahankali batare datayi mgn ba dan batasan me zatace ba. Wannan matar ta sake maimaita tmbyrta. Da kyar Zeey Ta Bude bakinta cike da kuka tace babu komai.... Ganin baza fada mata gsky ba. Gashi ita tarigada tagama jin komai yasa Wannan matar tasoma mata mgn cike da natsuwa. naji Duk hirar dakike a waya km jikina yabani da akil kike mgn sakamakon sunansa dana ji kin ambata ,Ke macece me kima da daraja .. da Ganinki asan daga gidan mutunci kika fito bakiyi kama da tantirai ba. To me zai sakaki Bin maza da mutuncinki da darajarki Ta diya mace wace kasani da kunya da kawaici. Bari nagaya miki Irinsu akil sai dai sukaiki su baro tare da lalatamiki rayuwa . Dan hk tun wuri Ki natsu kisan abinyi. kuka Zeey take sosai ba dan nasihar wannan matar nashigarta ba.sai dan bakincikin bukatarta bazatabiya . Matar tacigaba Kingani nan ,Zeey ta dago jajayen idanunta da suka gama canza launi Ta dubeta dasu ,matsalar "da" namiji da yaudarasu da rashin hakurina tare da tilastawar mahaifiyata ta hanyar kwadayi da burinta ya jefani cikin kangin damuwa da gararin rayuwa wanda yajawomin masifu iri iri. Na baro kasata da dangina kan "da" namiji yanzu gani zaune banida gata banida kowa sai Allah da diyata kwaya daya tal da Allah yabani .dan ,zan shawarce karki biyewa rudin duniya dana sheiddan Ki Kai kanki halaka aqil da kike gani ba mutumin arziki bane da har, zaki wulakanta rayuwarki akanshi. Kullun bashi da wani aiki sai na neman mata sai dai Allah ya shiryamana gabadaya.. nasiha me ratsa jiki sosai wannan matar tacigaba dayi mata yayinda, Zeey ke cigaba da risgar kuka. "Ki daina wannan kukan domin bazai dauke miki damuwar dake damunki ba kiyi hkr akan koma menene Ke damunki byn wannan damuwar nasan akwai wata matsalar kibarwa Allah lamarinki Allah shi keyin komai ki dinga addua Allah zai yaye miki damuwarki nima Inshshallahu zan tayaki addua... Sosai Ta nuna taji dadin masihar matar har ma tayi mata godiya cike da respect, Dan daman, Zeey ba baya ba gurin girmama babba da ganin kimarsa ba. Cikin sanyayiyar muryaryata tace na gode mama Ta fadi hk ne sbd ganin matar a haife zata haifeta ,Allah ya Kara girma karki damu Zainab kema kmr diyata Ta cikina kike .tashi na rakaki Ki shiga mota Ki koma gida, har bakin titi takai Zeey. Tare da Yi mata sallama har Ta juya zata wuce Zeey takirata ..Mama baki gaya min sunanki ba matar tayi murmushin Sannan tace Sunana salima Amman mutane nakirana da Umman su......batakai ga karasawa ba taji sautin muryar diyarta ta bynta ummana.. Zeey tace OK na gode sosai Mama .karki damu Ta fadi hk tare da Juyowa kyakkwar diyarta dake sanye da uniform din ikeja high school mini siket blue black da riga dip pinky goye da school bag kanta sanye da kamaramin hijab haif sunah take kallo tana murmushi yrnyr takaraso gareta Ta rungumeta tana zumata shagwaba. Tare cewa ummana ina, zaki hk? Babu inda zani rakiya kawai nayo takarasa mgnr tana nuna mata inda, Zeey ke tsaye, ta juyo da farincikinta tsaitin da Zeey take. tana kallonta da fararen idanunta masu matukar kama da Dayan madara. Cike da murna tace umma yar'uwarki ce ko wani daga cikin danginki ce Ta Kawo mana ziyara? Matar Ta girgiza kanta tare da cewa ko daya. Asalima ban santa ba sai yau. Take annuriin dake fuskar wannan kyakkwar yarinya ya disashe .yakoma tsansar Bacin rai da damuwa Mara iyakA. Wannan matar takamo hannu yarinyar cikin nata Tare da juya suka nufi hanyar gida yayinda, Zeey dake tsaye kmr an dasata Tabi bynsu da kallo cike da matsancin tausayin uwa da ya . ko me Ke tattare da rayuwarsu? Ko me Yasa wannan yarinyar canzawa alokaci daya Dan taji uwar tace basu da halaka daita..? BIL haki tausanyisu ya ratsata,duk da halin damuwar datake ciki hkn bai Hana nuna tasirinsa bayyana a tsansar jikinta ba .. tacigaba da tsayuwa agunri tana tunani. Kwance aqil yake akan hadonsa idanunsa a runtse Duk sun koma kan, Zeey Dan baccin ma daya dawo gida Yi kasa Ziyartarsa balle yasamu nasarar daukarsa wata zuciyar tashiga tilasashi akan yakirata ya biya bukatarsa daita. Yayindda wata zuciyar km na sake tsuduma shi cikin tsananin sha'awarta da kwadaituwa da surar jikinta . wani bangare na zuciyarsa km na kokarin hanashi da nusar dashi matsalolin da kan iya faruwa akan mu'amularsa daita. Bude idanunshi yayi ahankali a filli yace nayarda na amunce ina bukace daita wallahi ya kara lumshe idanunsa ya sake Budesu yana me lalubar wayarsa yasoma kokarin kiranta . Zeey na nan tsaye jikinta a sanyaye sakamakon abinda ya faru da rashin samun mota kiransa yashigo wayarta Ta Bude Jakarta tana ciro wayar Ta danna Koren madanni Ta manna a kunneta batare da taduba screen din wayar ba. muryar da taji ta doki dodon kunnenta ne yasa tayi sauri cire wayar tana dubawa gaske ne dai shi din ne yakirata mutumin da take bulayin neman taimakonsa ne jikinta na kirrrrma ta sake meida wayar kunnenta tare da Cewa hel.......lo Kina ina yanzu? Abinda taki daga bakinsa kenan. Bakinta na rawa tace um am..gani abakin jection din high court . OK jirani agurin ya fadi hk tare da katse kiran . Wani irin mugu mugun Dadi me tattare da matsanancin farinciki ne ya rufeta . take tashiga murna kmr zatayi tsale .ta janyo Gefen hijab din dake sanye ajikinta Ta goge gumin fuskarta . Kana tacigaba da tsayuwar jiransa . " tana nan tsaye taga tsayuwar motarsa aguje tare da warning din glas. yana dubanta a Dan yatsine idanunsa manne da glass . Batare da yace mata kala ba . Tayi saurin tazagayo Ta bude murfin gaban mortar tashiga ,yaja motar. Ina muka nufa yanzu yayi mata tmbyr batare da waigo inda take zaune ba? Duk inda zakayi niyar zuwa nima ashirye nike........jin abinda tace ne yasa Kai tsaye ya Nufi royal hotel daita . Byn yayi parking din motarsa a parking lot ya fito yana rangaji ya nufi reception ya kama musu loging ya dawo zuwa inda take yana daukar abubuwan amfaninsa hkn yabata damar fitowa yawa mortar key. Suka nufi dakin daya kama musu . Suna shiga dakin tun bai kulle kofar ba Zeey tasoma kokarin shafoshi kmr wata tsohor mayya. ya zameta ajikinsa anata yana kokarin cire rigars dake sanye ajikinsa. ita km ta fa fada kan makeken gadon tana fidda numfashi sama sama zuciyarta cike da matsanancin shaawarsa .ta cire hijab dinta.. Wasu arnun matsatsun tanbadaddun LA'anannun kaya ne sanye ajikinta wayanda da su da babu Duk daya. Tana kallonsa jikinta na na wani irin tsuma har da lasar lip's dinta take tsabar jarabar dake cikin yayinda tunin kasanta yasoma jikewa ji take kmr ta fixgoshi zuwa gareta. Agefenta ya ja ya tsaya ya jingina da bangon dakin yana kallonta domin sosai kayan shhigar jikinta suka masa masifar kyau byn bayyanar da surarar da jikinta da sukayi a fili. Gani yayi gabadaya Ta sauya mishi koma yace Ta canza gabadaya har bai san sanda yace baby kinyi masefar kyau ba. Cike da sauri yauki Ta sake tsura masa idnunsa tana kada masa Brest dinta sannan tace tkns tana miko masa hannuwanta duka alamun yazo gareta matsowa yasoma Yi ahankali har ya ISO kusa daita ya kama hannuwanta gabadaya ya rike cikin nasa yana mammatsasu sannan ya Kai bakinsa yana kissing Din hannayenta da Wasu part Na Jikinta . Take tsumin shaawarta Tashiga mikewa day byn daya itama tasoma meida masa da martani ganin yadda yake kissing Dinta a haukace ba kmr koda koyaushe da Sabar mata ba. Dan wannan Karon yazo mata da wani salo dabann Dan hk Ta soma cire masa kaya tana cire na jikinta Ta cafki joystic dinsa tasoma lasa da tsotso ruwan dake fitowa daga ciki sosai Ta dinga tsosa tana hadiye miyon batare da Wani kyamkyami ba. Burinta ba wai ta shagaltar dashi ba. domin samun biyan bukatarta sai da tabbatar da aqil ya zauce ya fita cikin haiyacinsa lumshe Idanu kawai yake yana neman dauki daga gareta ta, zari bakinta daga kan joystic dinsa Wanda hkn yasa aqil sakin karan shaukinta wayyohhly shhhhhhhh yana kokarin ya sake dawowa da bakinta. sorry fitsari nake ji ya lumshe Idanunsa ita km tamike ta lallaba da zata shige bathroom ta dauki layarta da boka na kan dutse ya bata. Tashige bayi tayi fitsarin karya tare da tura kayarta cikin baki ta fito tana fitowa bata tsaya wata wata ba ta haye ruwan cikin aqil ta Danna kan joystic dinsa cikin jikinta karan dadi ya saki yana riko kugunta yana sake danna Joystic dinsa cikin kasanta nan fa suka shiga aikata Masha'arsu gabaddaya idanunsu yagama rufewa sai kusan kiran sallar magriba sannan ya mirgina ya kwantar gefe can byn sun sha stly iri iri wannan kwanciyar da yayi yabata damar ciro layarta ta gabadaya MA Ta tura cikin kasanta... Byn yayi wanka ya fita domin Yi musu order abinci sbd kwana zasuyi. Yana fita kiran ammi yashigo wayarta ta dauka da sauri har da sallamar. Assalamu alaikum bangaren ammi ta amsa da alaikissalam zainab Amman can zaki kwana ko naga har yanzu baki dawo ba? Bakinta da muryarta rawa suke km cike da in.. Inna. Tace umh uhm da wai kwana naso nayi. OK kiyi zamanki har gobe idan Allah ya kaimu. To ammi ya Mama take hope tana lfy? Lfy lau take ga ta can yanzu ta Sallame sallah ko nabata wayar NE? No kibarta kawai sai Kin zo goben..ta katse kiran naunauyen ajiyar,, zuciya ta sauke tana dafe da kirji wayyohhly Allah yanzu da ammi tace nabata wayar yaza'ayi. Ita kuwa ammi ta fadi hkn nan sanin datayi a Daidai wannan lokacin Mama lazami take.. Zeey ta zaro layarta datagama jikiwa da spam dinta dana aqil ta nade cikin bakin kyalle ta tura can kasar karamar jakatar ta Mike taje tayi wanka ta dauro alwala ta fito ta gabatar da Sallah Ta nan zaune zaman jiran dawowar aqil shr. Ganin kusan minti goma tayi da fitarsa bai shigo ba. Yasa ta dauki wayarta takira kawarta bolaji. Tana dauka Zeey Ta shake da wata uwar dry kyal Kyal kyal .. Bj tace bukata ta biya Kenan itama tana dry. Wlh ore bukata Ta biya sai dai naci uwar wahala kafin nasamu ya amince. yanzu hk muna tare da shhi a royal hotel da alamun ma kwana zamuyi ga layar can na boye. ta dai sha ruwan spam. Bj ta zaro ido waje kmr, Zeey na kallonta sannan tace kina nufin yana kusa dake kike wannan mgnr.? Kai Kai Kai bj hauka nake AI ko giyar wake nasha bazansoma ba ya fita tun dazu . OK to karki sake Ki Bari layar nan ta dade a hannunki batare da ta isa gurin boka ba. kyan shi ma early in the morning gobe ki koma kauyen ifo Ki meida layar . Bangane ba kina nufin ni kadai zan koma wannan kungurmin kauyen me tattare da abubuwan ban tsoro? Kwarai kuwa Zeey Dan wlh bazan sake rakaki wanna kauyen ba Duk da nice na Kaiki . Bari ma kiji Idan kinga kafata a wannan kauyen , sai dai idan tawa matsalar ce ,zata kaini.. Hb bj karki min hk Ki duba tsakaninmu.. Tsakaninmu shegiya wlh, Zeey bazan km rakaki ba. Wannan uwar wahala dana ci gurin katon bokan, Hk dai Zeey Ta dinga bawa bj hkr Amman Sam taki hakura ta yarda . hk suka rabu a wayar batare da ta shawo kan bj ba . Daren ranar babu kunya bare tsoron Allah Zeey ta dinga sakarwa aqil jikinta yana having sex daita yadda yagadama .sbď ďaman a matukar yunwance yake Daita ,iya murzuwa ya murzata, sai dai lokacin bata nuna kasawarta ba, Dan sai wani kamkameshi take masa kukan dadi.... Tur Allah kashiya mana zuri'a . Yayinda AK yasara mike damunsa adaidai lokacin da Zeey Tasanya wannan layar akasanta shikenan komai ya tsaya masa rasa gane kanshi. Yaji kanshi ya daure hoton Zeey yashiga kai kawo acikin Idanunshi ko Yaya ya motsa ita yake gefe daya onye na manne acikin zuciyarsa sai dai ba kmr yadda yake jin Zeey a yanzu ba. A zaune AK ya kwana ranar sbd Tsananin tashin hankali Dayake ciki daya runtse Idanunshi da zumar yin bacci sai yaga wasu halita masu yawan gaske suna binsa da gudun bala'i kowanensu da makamai da ihu da hargagin suna kokuwar kamo hannunshi, hk ya raya daren nan batare Daya runtsa ba . Tun asubar fari ya Mike yabar onye kwance tana sharar baccinta bathroom yashiga yayi wanka tare da alwala sannan ya tada kabbar sallah. Bude idanunta onye tayi ahankali tare da yin mike gefenta ta kalla sai taga wayam babu ak bude idanunta gabadaya tayi sannan ta yunkura Ta tashi hangoshi tayi zaune kan sallaya yana lazimi tsaki taja sbd jin Haushin sallar dayake dan tasan yana cikin abinda ke saurin ruguza mata Aikinta .tayi zaune Zeey tare da tsura masa karuwan idanunta tana kallonsa ranta a matukar bace shi AK bai san ma Ta farka ba laziminsa kawai yake. ta jima zaune cikin takaicin kallonsa kafin ta sauko daga kan gadon da niyar shiga toilet motsin da Ak yaji ne yasanyashi juyowa Ahankali karaf idanunsu suka sarke cikin juna da sauri ya dauke idanunshi akanta,wannan abinda yayi din ne yayi matukar tunzura Zuciyarta tare da jin wani kafirin haushinsa Wanda yasa ta dawo da baya da baya ta dauki wayarta ta duba agogo karfE Shida Yanzu ta dan gota . ta ajiye wayar taje tayi abinda zatayi ta sake dawo ta koma ta kwanta saman bed . tana kallonsa ya mike ya cike da matsanancin sanyi jiki ya sauya kayan jikinsa batare da yace um balle um um har sanda yagama yasanya kai ya fice, da wannan sanyi Safiya . Yana fita ta zabura ta Mike tsayE tayiwa kofar key ta isa gaban mirrow jikinta na tsuma tashiga yiwa bokanta Kirara byn tayi tsirara haihuwar uwarta, take bokanta ya bayyana yana sheka wata uwar mahaukaciya dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh udum udmun yana jujjuya jiki. da sauri ta zube kasa tanayi masa sujjada kmr yadda ta saba, sannan Ta daura akan tanason ya tsananta mata aiki Akan AK ta yadda komai nace yayi zaiyi. boka yace kin Saurin nemana domin Akinki na gab da rushewa gabadaya.. Chineke my God ai naji Ajina shiyasa ma kaga na nemeka da wuri. to yanzu me matsalar da akina ke neman rushewa ....? Zafafen Aiki akeyi akansa km ajiya aikin ya kammala akoda wani lokaci aikin zai soma tatsiri ajikinasa yakarasa mgnr yana dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh tayi saurin dafe kirjinta idanunta sukayi rau rau kmr zatayi kuka.. ka taimakeni boka kada narasashi . Dan idan narasa mutuwa zanyi . Karki damu zan sake Sabon aiki akansa .ta tsurawa boka idanuta kmr zata cafkoshi ta cikin madubi kana tace babu aikin da ,zan iua mallakashi gabadaya ..?akwai ...zaki mallakeshi Amman ta hanya daya kmr yadda nasanar miki tun watanin baya da suka wuce zakije tsakiyar makabarta nmj ya sadu dake ta baya da,zarar kinyi hk shikenan zaki mallakeshi a duniya ba, zai sake tunawa da kowa dake cikin duniya ba hatta iyayensa zai MAnta dasu. Ki hanzar baro wannan kasar... hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh pat ya mace ta daina ganinsa. take gumi ya rufeta tashiga, zariya adakin tana kiran ewo I don inter trouble oooooo what am I going to do now tmbyr da tayiwa kanta kenan yayinda GAbadaya ta birkice tasoma jin garin Spain ya fita ranta.to waye wanda ke kokarin bata mata aiki..? his parents zuciyarta Ta tabbatar mata da hk ai ko Duk yadda zanyi sai nayi domin mallakarsa gabadaya... koda asuba da Zeey ta farka tasoma shirin tafiya aqil sake matseta yayi, suka tsunduma cikin Masha'arsu har daga karshe tasoma jin kasanta na mata wani radadin zafi . Suna gamawa taje tayi wankan tsarki cikin sauri sauri. tana sanya kaya Aqil ya tsurawa surar Jikinta Idanunshi yana kallonta tare da yatsina fuskarsa yace sai yaushe kenan zamu sake haduwa? Duk lokacin dana ji ina da bukatarka zan nemeka ,ta bashi amsa da atakaice. Kawai bata ankara ba sai ganin tsayuwar mutun taYi agabanta yana huci yana kokarin damkar wiyanta ta saurin goce Ta mannu da bangon dakin afrigice sbd ganin yadda yanayinsa ya sauya Ki.. Ki ...shiga hankali dani ya fadi hk yana nuna kirjinsa OK danagama biyatamiki bukatarki shine zaki raina min wayo ....ko me ya Tuna yayi saurin kakarasawa inda wandonsa ke yashe akasa ya zaro karamar pistol ya daura gefen kanta yana huci zan basa miki kai yanzu stupid goat idan kika sake fada min wannan banzar kalmar . gabadaya ilahiri jikinta babu inda bai dauki kirrrma ba. Wani irin, razana tayi. take km tsoronsa yakamata. pistol fa take gani hannushi a she Duk yadda take tunanin tantirancinsa ya zarta hk... muryasa amatukar razane ya sake maimaita tmbyrta gareta yaushe zamu sake haduwa karamar yar iska..? Jikinta na rawa tace Duk lokacin da Kake da bukatata zanzo OK Ashe kinsa daidai ...Allah yasa nakiraki Ki tsaya bata min lokaci kiga abinda zai faru stupid kawai wace bata san mutuncci ba ai tun da kika sake dawowa gareni. Ni km zan addabi rayuwa...... Ya karamar pistol tsaitin brain dinta kana juya ya koma kan bed ya zaunA yana sauke ajiayar zuciya yana, Zaune yana kallonta tagama Sanya kayanta jikinta na rawa tayi masa sallama ko kallonta bai Yi ba . sai ma tsaki daya ja. ita dai ta lallaba ta fice daga dakin Da wannan asubar fari Zeey ta dauki hanyar zuwa ifo Gurin boka na kan dutse .yayinda hawayen tausayin kantta yashiga ya ambaliya bisa kuncinta gefe guda km zuciyarta cike take tap da tausayin kanta........ Mmn sudais ce
SAI KA AURENI DOLE

SAI KA AURENI DOLE

SAI KA AURENI DOLE
Page 51 to 60 (The end) July 17, 2019 SAI KA AURENI DOLE 1-END No comments Page 18 Washe gari sai guraren qarfe goma ya tashi mayatattun Idanuwansa kawai ya bude ahankali ya sauke kan agogon bangon dake manne da parlour'n domin yaga time. Lumshe mayatattun idanuwansa yayi .ya mike tsaye yana Mika hade dayin salati take Yaji Dummmm akansa sai dum ya kife kasa ya hau shure shure da rawar jiki kar. Kar.. kmr yadda yasaba aduk sanda ciwonsa ya tashi babu abinda ke fita daga bakinsa sai kumfa kmr ankada sabulo... James Wanda ya tashi tun bakwai na safiyar yau bai daura idanunshi akan AK ba asalima bai ji motsin shigowarsa gidan ba sakamakon bacci me nauyi daya dauke shi jiya ya nufi part dinsa jin Shiru har karfe goma bai ga ya fito ba, nocking din kofar yayi ahankali har sau uku akaro na hudu ne onye tataso tazo Ta bude kofar batare da tmbyr kowaye ba sbd a tunaninta AK NE Amman sai taga sabanin hk James ne tsaye abakin kofar. tsura mata ido yayi yana kallonta ganin yanayin shigar jikinta yar rigar bacci ne iya cinyarta me sharara wace bata boye komai na halitar jikinta dan hatta kan nipples dinta ana hangowa ,Da sauri ya kawar da ganinsa kanta yana sosa kanshi tare da tmbyrta ko AK na ciki . Turo kirjinta tayi gaba tana mika da tsotsa tsakiyar kanta sannan Ta Yatsina fuska tace tunjiya daya fita bai dawo ba . ta bashi amsa da hk kallonta ya sakeyi yana cewa bai dawo fa.... Yes of course tare da kashe masa idonta daya . juya yayi da sauri ya nufi gurin get Man shine ma ya tabbatar masa daya dawo Amman part din madam naga yashiga . Kai tsaye ya juya zuwa hanyar part ammi ya daura hannushi kan handle kofar ta bude Allah yasa baiwa kofar key ba yana shiga da AK yasoma cin Karo dashi yana shure shure da saurinsa yakarasa yana juyowa dashi zuwa jikinsa yana kiran sunansa kwantar dashi yayi atsorace yakira family doctor dinsu Wanda ke dubasu sanda Dady ke kasar . Cikin mintuna da basu wuce goma ba sai ga likinta ya iso yasoma bawa AK taimakon shi kuwa James number ammi yashiga nema Amman shr baishiga ba sai is not responding computer ke cemasa na Dady ma hk hankalinsa yayi mugun tashi. Ya dawo inda likita ke kan Bashi taimako ya tsaya yana kallon AK cikin mayunwancin hali. Sai kusan byn awa daya sannan AK ya farfado ya dawo cikin haiyacinsa km har lokacin James neman layin ammi da Dady yake Amman bai samu ba .. Cikin wani irin zafin zuciya da takaici yake kallon James da likintan dake gabansa sbd yagane allaurar akai Masa kasancewarsa ganin doctor zaune opposite dinsa .Sannan ayaniyin yadda yake Jin jikinsa yagane ciwonsa NE ya tashi .james yashiga yi masa sannu dakatar dashi yayi ta hanyar daga masa hannu sannan muryarsa can kasa kmr me koyon mgn yace hope bakasanar da daya daga cikin iyayena abinda ya faru ba? Take tsoro yakama James jikinsa da bakinsa rawa yake gurin cewa nayi kokarin sanarmusu Amman numbobinsu yaki zuwa.. Better gara da bai shiga Dan daka sanar musu da yau zaka hadu da bacin raina Wanda baka taba gani ba.. Yana karasa fadar hk ya Tashi zaune . Zuro Zara Zaran yatsun kafafunwansa kasa yayi sai akan wayarsa da sauri yakai hannu Yana cewa, No no no no please.. Kaca kaca screen 'din wayar yayi ya shafe ba'a ganin komai kamarma ta mutu gabaki 'daya. Yanda zuciyarsa ke tafarfasa ne yasa ya aje wayar tareda nufar toilet yayo alwala yayi sallar asuba Yana qara Jin zafin allurar sbd bayasonta. Yana idarwa ya miqe tareda 'daukar wayar ya nufi gurin part dinsa yabar James tsaye yana sallamar likita.. Yana shiga ya tararda onye zaune abakin gado ta tallabe fuskarta da hannayenta tayi jugun tana tunani . Dan tun bayan tafiyar James zuciyarta tashiga tsinkewa da tunsni ina AK yashiga tun jiya dadaddre bai dawo gida ba tana hangoshi ta zabura ta mike tsaye ta nufo garesa ta rungumeshi gabanta taji yaba wani sauti muryata cike da rauni tace . honey ina kashiga tun jiya? Meke damunka naganka hk? Tayi masa tmbyr ajere tana shafo fuskarsa yayi mata banza. Ta sake maimaita tmbyrta nan ma Shiru yayi mata Batare da yayi kokarin cewa daita komai ba ya zareta daga jikinsa ya zauna jikinsa a Mace tare da janyo system dinsa ya jona chager sannsn ya miki ya kwanta akan doguwar kujerar dake parlour'n hankalinta yayi matukar tashi.. Tsam AK ya mike daga gurin dayake zaune yayi taku daya zuwa biyu tare da juya mata baya.onye wace jikinta yake a sanyaye Ta biyo shi zuwa inda yake ta tsaya abayansa tana yi masa mgn ahankali tmkr tana Yi masa rada honey...takira sunan shi komawa yayi kan wata kujerar ya kwanta.yana sauke naunauyen ajiyar zuciya gabadaya yarasa abinda ke damunsa haka kawai yake jin haushinta cikin ranshi har baya kaunar bude idanunshi akanta ahankali ta biyo shi zuwa inda yake kwance ta daga kanshi tare da zama ta maida kanshi bisa cinyoyinta tasa hannuta cikin sumar kanshi tana yamutsa gashin kanshi ahankali ahankali tace . Meyasa meka honey Duk naganka ba yadda na saba ganinka ba,? Pls honey kada kace zaka juya min baya.. Da me kake son naji da zuciyarta da kullun take mahaukacin sonka, koda damuwarka? Lumshe mayatattun Idanunshi yayi aranshi km cewa shiiiiiiiiiiiii Lokacin rabuwata dake yakusan kusantowa sbd nacinki akaina yasoma yawa. yakamata zuwa yanzu na barki kije kicigaba da harkokinki kmr yadda Kike saba .. .Duk da ba burina kicigaba karuwanci ba.. Amman azahirance kasa Bude idanunshi yayi balle yace mata wani Abu. Honey kamin mgn mana kamin Shiru tun daxu idan abinda ya faru jiya ne pls kayafemin bazan sake ba Amman kasan tsananin kaunarka ce ta hadasa min zazzafar shaawarka me tsananin karfi. tayi mgnr tmkr zata xubda hawaye wanda bana komai bane sai tsansar tsagwaron tantiranci da karuwanci, yayinda hannuta still ke cikin sumar kanshi tana sake kashe masa jiki da salonta. Ahankali ya bude mayatattun idanunshi fessss yake kallon fuskarta ayatsine..ta riko hannushi cikin Nata Tana murzawa kamin mgn Dan Allah,....yacigaba da kallonta batare daya motsa ko Dan yatsan kafarshi ba. Dags kanshi tayi tare da kwanciya gefenshi kmr zata shige cikin jikinsa ta birkitotoshi abinka ga matan ibo akwai karfi ta tare hannuwanta duk kazo Dan Allah, Ta km langwabe kanta tace hb honey kazo na rungumeka kona ji sanyi acikin kokon raina zuciyarta tana matukar min kuna wadannan kalamannata sunyi matukar ratsa zuciyarsa Amman hkn bai sa yaji zai Yi mata abinda take so ba miryarta na rawa tace zaka ci abinci naje na kawo maka na shirya maka abinci me dadi da dandano nasan zaka soshi, za zaro ido waje yana ksllonta itama shi take kallo cike da mayen sonshi cike fushi yace ni ..ni. ne zan ci abinciki sbd ke mahsukaciya ce kike tunanin zan iya cin wani abu daga gareki ...enough onye. Ya mike zaune yana huci ki tsaya mstsayinki na *karuwata* Karkije inda matsayinki bai kai ba . Duk duniya abinci mutun biyu kawai nake iya ci naji dadin Dan danonsa daga na ammi nah sai km cousin sister dita Zainab. Manage with restaurant yakarasa fadar hk yana hade ranshi sosai taji haushin mgnrsa Amman ba yadda ta iya sbd kotace zatayi wani Abu ba irinsu AK Mace takewa rashin mutunci ta kwana lfy batare da sun casa mutun ba.. Sautin muryarsa ta dawo daita cikin haiyacinta sakamakon ratsa cikin kunnuwanta da yayi.. Aikin kudi kikeyi km shi, shiyasa nazo dake kasar nan ...ban zo dake Dan Ki dinga min shishigi cikin lamarina ba ban rageki da komai ba. da Dan hk karki kuskura Ki dinga zakewa cikin lamarina AK nagama fadar hk ya mike tsaye ya juya da niyyar barin oarlour'n zuwa bedroom dinsa . Ta kira sunansa muryarta a raunane abdulkabir.... kagaji dani ko..? Kana son rabuwa dani ko....? Meyasa Kake son kanka daya ? Meyasa na hadu da Kai arayuwata? Na fara danassni haduwa da Kai ACkin duniyata. Dan Allah ka taimakawa rayuwata ka tausayamin kasoni wallahi ina sonka.. Afusace yace karya kike bakya sona da kina sona da Duk abinda nace shi zakiyi sau nawa nagaya miki banason yin sex da kowace mace wace batawa ba Amman kullun burinki kiyi breaking hrt dina akan Nasadu dake. Matsalar datasa nasoma gajiya dake Kennan sbd banason naci zan maidake inda na daukoki kowa yakama gabansa bazan Iya ba.. Ta tako ahankali tkmr Wace kwai ya fashewa aciki Ta fada kirjinsa tanakuka Dan Allah karka raba tsakaninmu AK zuciyata zata buga matsawar bana tare da kai... Na daina bazan sake takura maka ba tunda baka so koda baka taba sona ba kabarni tare da kai muddin rai rayuwata zata kasance cikin farinciki.. Maganganunta sun taba masa zuciya tausayinta yashigi zuciyarsa baya sonta Amman yarasa dalilin dayasa tausayinta ke Tasiri cikin zuciyarsa da gangar jikinsa ahankali yasa hannayensa ya rungumeta tsam a kirjinshi tmkr zaa kwance masa ita . wata doguwar ajiyar zuciya tayi tana sake shigewa cikin jikinsa ko kai fa bakaji yadda nake jin wani sanyi na ratsa zuciyarta ba. yaa dago fuskarta yana share mata hawaye tare da cewa ya isa hk bana son yawan kuka kuka take sosai tana kamkame dashi tare da narke masa ajikinsa ta jima rungume a kirjinsa tana kuka wanda Ta fuskanci shi ke kara karyar da logon tantirancinsa da kyar yasamu ta daina kuka .karka barni honey ko mutuwa kayi sai dai na tare akan kabarinka har sanda rayuwata zatazo karshe yaji mgnr kmr saukar aradu acikin tsakiyar kanshi ya Dan Yi murmushin karfin hali cike da mamakin irin son da take masa, take km zuciyarsa ta amince da ita din masoyayiyarsa ce ta hakika sannan zata iya yin komai a kanshi..muryarsa akasalance yace sbd me kike sona hk? Kafin tace wani Abu. Yacigaba Amman shawarar da zanbaki Ki rage sbd any time zamu iya rabuwa dan ko mahaifana suka san ina tare dake zasu rabu mu... Duk duniya babu me rabani da Kai soyayayyarka ACikin jinana take mun rigada munzama hanta da jini kaga Kuwa raba hanta da jini zai yi wiya? Ki daina damun kanki akaina tayi saurin girgiza masa kai. Kai ma kadaina ce min hk baka san abinda Allah zai Yi gaba aranshi yace Inshaallahuu babu abinda Allah zai gaba Allah ya tsareni da fadawa tarkon sonki. Ka daina damun kanka akan soyayayyata. Soyayyata bata da wata tawaya koda yaushe kana cikin zuciyata takarasa fadar hk tana dagowa tare da Yi masa wani kallo me kashe sansar jiki Honey banason kana yawon damun kanka domin banason wani abu yasameka pls muje ka kwanta ka huta Ta kamo hannushi zuwa dakinsa ta kwantar dashi taja masa bargo Ta rufeshi tare da riko hannuwansa tayi masa kiss sannan Ta shafi joystic dinsa tana masa murmushin ranar Duk wata kulawa da farinciki onye tabashi sai kafa kafa tke da shigarsa da fitarsa.. Byn kwana biyu komai ya dawo normal atsakaninsu Ta daina nuna zalamarta akansa sai dai gefe daya Duk sanda AK baya gida yaje school tana kasancewa tare da Samuel batare da sanin AK ba. Yanzu km James take shawa's tare da son gwada NASA kwazonsa akan bed. Ahankali ta samu James da nufita ta bayyana masa komai akan bukatarta gareshi bata sha wata wahalar shawo kanshi ba kassncewarsa matashin saurayi me jini ajika gashi km yarensu daya basu tsaya wata wata ba suka afka cikin fasikancisu ta yaba da shi kwarai ya gamsar daita har yaso yafi Samuel Dan joystic din James ta dan fi ta Samuel girma Amman Duk da hk sai taji aranta AK dinta zai zartasu gabadayansu bazama su taba kaishi ba.. Dan hk Ta dauki damarar Duk rintsi sai Ta mallekeshi yanzu babu abinda tafi tunani kmr tasoma hadashi da malan tsubbu tunda karuwancinta yaki aiki da amfana mata komai , onye tayi wani fresh daita kasancewa tana samun enough joystic gida da waje ga tarin dukiyar da Ta tara yanzu akalla ta bawa million goma baya ga Dan kulawar datake Dan samu daga AK.. Cikin sati ta nemi number kawarta love tayi mata magana akan matsalarta da AK da abinda take son ayi masa akansa love tace karta damu zataje mata kauyen eket dake jahar akwaibon kawai Ta turo da Kudi onye tace Dan kudi ba matsala bane zata turo da ko nawa ne. Love taje kauyen eket dake cikin kungurimin daji gurin wani kungurimin masafi boka koda taje Ta iske boka zaune yana busa iska daga shi sai Dan kanfe Gabadaya dakin zagaye yake da gumaka na tsafi iri iri sai kayan dubansa dake gabansa batayi mgn ba kai tsaye wuyar kazar dake hannuta rike Ta murde kanta tashiga tsiyayawa karamin gunki jinIn kazar sannan takaraso inda boka ke zaune tankwashe da kafafunsa tasoma Masa kirari Cikin yarensu na kalaba ya jinjina mata kai sannan ya nuna mata mazauni da gashin hannushi ta zauna ran boka akachuku ya dade. boka me gani har hanji bokan d idan yaso Sama da kasa zasu hade tayi ihu tana Kai goshinta kasa... Waiya zubillah.. Tafe nike da katuwar Matsala ya dakatar daita ta hanya cewa kawar ce dake kasar Spain take son mallakar wani saurayi datake matsanancin sonshi da son mallakarsa yakarasa mgnrsa yana kallon cikin kwaryar gabansa Ta jinjina Kai tana girmama girman hatsabibincin boka. ya karkada gashin dake rike ahannushi yana kiranta datA matso kusa onye da ak ta hango cikin wannan kwayar tsafin ko basu bane su.. Su..ne kasancewar taga kawarta onye gsky zata mallakeshi sai dai ba duka ba kassncewar yana sallah sannan uwarsa na tsaye akan shi Amman kirata a waya take jikin love na rawa takira number onye ta dauka boka yayi mgn kice ta Kalli madubin dake dakinta aduka Inda yake ai daga har onye jikinsu rawa yake love ta gaya mata kmr yadda boka yace aiko take onye takarasa gaban mirrow fuskar boka ya bayyana acikin makekeyar madubin dakin . gefe daya km love ce zaune ta zabura tana kalle Kalle adakin boka yayi wani irin mahaukacin ihu yana kwalkwala dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh yana cewa zaki mallake shi km sai yadda kikayi dashi Duk da kasancewarsa me taurin Kai zaki bawa tsafi jinin jin jiri Da nmj Dan kwana arbain da haihuwa yakarasa fadar hk yana hargagi jikinta na rawa tace boka yanzu yaza'ayi gashi ni baa kasar nake ba karki damu wannan ba matsala bane . ta sauke ajiyar zuciya aduk lokacin da kike son lakwasashi Zaki dinga ambatar wannan kiri ibun.aka kiyi kmr sau gama tare da murza cikin tafin hannushi da ambatar sunanshi Duk lokacin da kike son ganina zakiyi tsitara Kalli wannan madubin tare da kirarin suna zakigani kin mallakeshi kingama sai abinda kika ce dashi hhhhhhhhhh bat taga boka ya bace Ta koma Ta zauna zuru tana tunani har sanda AK ya shigo dakin sanye da wando boxes iya cinyarsa da whit singlet surar jikinsa tabi da wani irin kallo cikinsa adame kmr tunda Allah ya halicce bai taba sakawa tunbinsa komai ba ga siffar jikinsa ta karfafa amurde yake kana ganinsa kaga cikaken nmj irin su sune masu saka mata kuka akan bed .. ta lumshe idanunta lokacin da takai kallonta kan joystic dinsa dake mike koda yaushe, Kallo daya yayi mata ya dauke idanunshi yashige bathroom ya dauro alwalwala ya fito Duk tana zaune agun jallabiya ya dauko yasanya ya ficce daga dakin. bangaren love kuwa makudan kudi ta zubewa boka ya Kai gashin hannushi kan kudin ana shafawa take kudin suka bace ya sake sakin ihu......... washgari boka yasa yaransa suka samu jariri akakira onye yau ma ta jinkin madubi taga boka da love tana kallo boka yashiga kirari yana tafiya da baya da baya yau Jan kyalle akungunsa ba kmr jiya Ba yana karasawa gurin babban gunkin yaja birki yanacigaba da kirari can ya zaro wuka ya daura adaidai makoshin wannan jaririn dake wuntsilwuntsil yana kuka ya yankashi yashiga tsiyayawa wanna katon gunki me yatsuashirin da hudu hagu shabiyu dama shabiyu Duk jinin dake tsiyaya kasa tib tib sai ya bace har yagama tsiyayar da jinin jiririn nan Sannan ya ajiye gangar jikin jinjirin kan gunkin nan take jinjirin ya bace bat ya saki wani razanannan ihu da dary hhhhhhhhhhh yanawa kanshi kirari Sannan ya juyo yana kallon onye tacikin mirrorw angama aiki sauran kiga ai watarwa tayi saurin dukawa tanawa boka sujjada da kirari bat taga boka ya bace.. Tashiga firgici da tsoron abinda tagani. Ranar batayi bacci ba kwana tayi firgita da ihu yayinda AK ke sharar baccinsa acikin vaccines yaji andabaibayeshI da igiyoyi kokarin tashi yake son Yi Amman yakasa. firgib ammi ta farka daga mummunar mafarkinta datayi da ak gashi Daman tun shekaranjiya take jin jijiyoyin jikinta na tsinkewa addua tashiga karantawa Allah ka tsare minshi aduk inda yake takasa komawa bacci tayi taje tayi alwala tazo tashiga nafilfiloli da addu'oi iri iri sai datayi sallar asuba Ta koma bacci. washegari AK ya tashi jikinsa amatukar sanyaye komai cikin sanyin jiki yake yinsa ita kuwa onye har lokacin bata dawo daidai ba gabadaya kwanakin onye afirgice tayi shi.sai datayi wata guda sannan Ta dawo daidai shima da taimakon bokanta daya saka mata mantuwa Tun daga wannan lokacin onye tashiga juya AK yadda take so..kullun km sai tayi mgn da boka ta cikin glss din dakin inda tace tana son yayi mata aikin da AK zai kusanceta yace tayi hkr har ta dawo kasar Nigeria wannan aikin na musamman ne sbd kan yaron na da matukar karfi sannan asirin da zaayi masa Wanda zai saka ya kusanceta amakarbata zaayi matashi zata samu namji da zai sadudaita Ta baya km atsakiyar makarbata onye ta saki kara secula boka shima boka ya buga mata tsawa cike da hargagi yana cewa eh secular tare da nuna mata tadaina tsorota da aikinsa idan ba hk ba sikin zai iya lalacewa take ta dawo haiyacinta ya bace Ita km ta zauna jugun tana tunani.. Misalin karfe hudu na yammacin ranar onye tsaye gaban mirrow tana feshe jikinta da turare sanye take cikin wasu hadaddun suit kalar pinky Wanda ak ne ya tsiyo. Mata acewarsa zasu dace daita tayi matukar kyau domin yanzu jikinta ya Kara gogewa sakamakon Karin samun Hutu datayi tmkr kataba jikinta jini ya fito abinka ga kyau. Kwance AK yake aparlour akan kujerar three siter idanunshi a runtse tinanin amminsa yake da dad dinsa hakika bai kyautawa gobensa ba na shiryawa iyayensa kitimurura akan tahowarsa kasar Spain da karuwa gashi yassbawa umarninsa anya kuwa gobensa zai kyau.?yana cikin wannan tunanin Ta fito ta tsaya tsai Tana Kare masa kallo yayi bala'in Yi mata kyau da sake shiga ranta ahankali tasoma daga kafafunta zuwa inda yake kwance ta bayanshi tazagayo Ta kwanta banyashi tana shige masa jiki tare da zuba masa shagwaba, cikin Rudu ya Bude mayatatun idanunshi hannuta takai saman kirjinsa Ta balle baturan gaban rigarsa biyu Ta zira hannuta sai kan fadadden kirjinsa tasoma shafa nipples dinsa da sumar dake kwance . lumshe mayatattun idanunshi yayi gabadaya ya dauke wuta yana rude mata . hum onye shu'uma Kenan Tasan takan bariki AK ya janyo jelar gashin kitson atachement dinta wanda ta daure shi gefe da rebon tayi wata karar kirsa tare da cewa Haba honey so take kacire min ne . Muryarsa a kasalance ke din ce ai. tai masa wani wal..... Da idanunta Nice me? Ina fatan dai ba laifi nayi maka ba takarasa mgnr cike miryarta ta karuwanci ya girgiza kansa bakiyi min komai ba sai dai ke dince akwai daukar mgn sannan macece wadda tasan Duk wata hanya dazatabi domin mallaka Duk wani "da" namiji onye tayi murmushin jin dadi yadda Ak ya yabeta yamma lis suka bar gida amadadin suje club kmr yadda suka saba sai suka nufi beach sbd onye tace tagaji da zuwa club. Gurin cike yake makil da yan'mmata da samarina suna holewarsu Wanda gabadaya yan'mata gurin atsirara suke haihuwar iyayensu dan wasu kaya ne Wanda bashi damaraba da tsirara wanda ne wanda bai rufe musu bambom ba ta baya ya shige tsakiyar bombom Dinsu sai oternet Wanda rabin nonuwansu ya rufe kowace manne da saurayinta gafe ga wasu yan kananun runfuna wanda idan mutun yaji dugu zai afka ciki can gefe runfunan AK da onye suka nufa suka zauna ta fada kanshi tana bashi pic a kuncinsa wai ita tagaji yasan hannuwansa yana shafa kuncinta wnnan gurin yana da dadin zama da iska me dadi kina son na dinga kawoki kenan? Ta daga masa kanta batare tace masa uffan ba alright anytime nasamu lokaci zan dinga kawoki basu ankara ba sai ga wasu yan'mmata tsaye bisa kansu kowace jikinta daga ita sai bra da pent daya daga cikinsu tace tana son mgn da AK... Ko kallonsu AK bai Yi ba sai onye ce tayi wuf ta Mike tsaye daga jikinsa tana kallonsu Amman daganin kallon kasan na raini ne afusace tace ku asuwa da zakuce kuna son ganin honey dina? Yan'mmata suka hada baki gurin cewa ke wacece? ba gurinki mukazo ba stupid kawai dake. ai take onye Ta fusata Ta damko wuyar daya daga cikinsu Ta shake mata wuya dayar naganin hk hk Ta kurma ihu AK ya zabura ya mike yakarasa ga onye da kyar yasamu ya kwace saira Jack daga hannu onye ranshi abace yake dubanta ssnnan yace meyasa kike yin hk meyasa kike son wahalar da kanki akaina zuwa yanzu duk abinda Zakiji kiga idanune naki. Afusace take fuskantar shi tace daman dole ka fadi hk man wai kai meyasa kazama na mamsjo sarkin mata? Kai babu yadda zaayi a fito da kai sai anga an nuna ana sonka ko son kulaka ...ok nine na ma nazama na mamajo ko... Onye najin abinda ya fada sai km ta tsure tashiga nadamar abinda tayi tashiga girgiza masa kai cike da tsoro sorry honey wlh AI dauketa da Marin dayayi yasa takasa karasa mgnrta ta dafe kuncinta tana kalonsa yacigaba da mgn ranshi abace sorry gidan uwarki ni zaki kira da wannsn kazamar kalmar sbd ke barikice.... Meye business dinki idan mata Sun bini ?Ta girgiza masa kanta kawai Dan mgnr ma kasa fitowa tayi yau zaki san kin furta wannan kalmar gareni ..yana Gama fadar hk yayi gaba abinsa onye na tsaye gurin tmkr an dassta AI tana ganin ya juya tayi Saurin bin bayansa batare Data km sauraran yan'mmata ba tsalle daya onye tayi sai ga agabansa Tasha gabansa pls honey Kada muyi hk da kai yayi mata banza ya kyaleta kmr wawiya .. Dan girman karkamin hk kayi hkr nan ma yayi mata banza yacigaba da tafiyarsa tai Ssurin rikoshi hb honey meyasa Kake min hk ne? Ya fizge hannushi yana kokarin sauke mata Mari ta goce idan kika km kuskuren tabani sai nayi miki dukan mutuwa anan sannan na aunaki kasarki afirgice tace what? Me kake fada? Aninda nasha gaya miki stupid.... Gabanta yasjiga faduwa bokanta yace mata bazai km furtsa wannan kalmar ba gashi ya furta wayyohhly Allah Ni onye meke shirin faruwa km take ta fashe da wani matsanamcin kuka daman kazo dani kasar nan domin ka dinga gallazamin ne kasan ina sonka ina tsananin kishinka bana son Inga ko wace kalar Mace tarabeka ni fa tunda muka hadu da kai bankara barin wani da nmj ya rabeni ba Amman kaikullun cikin Like maka mata sukeyi a harzuke yace nine nace su zo ko da kansu suka zo gurina sbd ke yar iskar karuwa ce da baki da cikakken hankali dayiwa mutun uziri Abu kmr karya ke fada da kowa ni naki ne..? Useless yakamata Ki dinga min uziri Dan kina kallo da idanunki matan nan bani ne nakekula su ba, sune suke kulani goat kawai pls honey Ksyi hkr yayi mata banza sai kallonta dayayi hade da zabga mata hsrara Ta rsusayar masa da ido tare da zagayowa ta bayanshi tana me dakewa zuciyarta Ta kwanto saman bayansa game riko tafin hannushi tana Kirarin da boka yaba yace ta dungayi aduk sanda take son shawo kanshi idan ranshi ya Baci... Mmn sudais ce 💗💗💗💗💗💗 SAI KA AURENI DOLE 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *masallul lazi yazkuru rabbahu wal lazi la yazkuru rabahu masallul hayyi wal mayyit* *Allah's messenger (s. a. w) said: he who remembers his lord and he who does not are like the living and the dead* Page 20 Gabansa wani tafkaken dutse ne wanda yake aikinsa akai . sannan ta cikin wannan tafkeken dutsen yake kallon Duk Wanda ya sauka abakin titin ifo da nufin zuwa garesa. Yanzu hk Ta cikin dutsen ke kallon Zeey da bj tsirara kmr yadda yake shima ayanzu take ya lashe lip's dinsa yana cigaba da kallonsu. "yayinda aljanusa ke isar masa da abinda ke tafe dasu . . Ahankali suke takowa zuwa gareshi sai dai zuciyar Zeey cike taf da fargaba da matsanancin tsoro jikinta dake rawa ta kamkame guri daya tana Kare manya nonuwanta dake dukan junansu, gabanta na sake dukan uku uku ita kuwa BJ ko ajikinta kwata kwata babu ma alamun tsoro atattare daita . "taku biyar yayi saura su karasa zuwa inda boka na kan dutse ke zaune suka ji wani irin hargagi da dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh yana me dakatar dasu da hannushi batare da ya dago ba take jikinsu ya dauki kirrma lokaci daya km tsoro ya shigesu suka zabura suna makalewa juna. idanunsu wikiwiki cike da matsanancin tsoro. sannan basu daina jin wannan hargagin ihun da dryar ba...... Cikin fargowa BJ tayi Saurin sakin Zeey dake makale ajikinta. ta dawo da natsuwarta cikin jikinta . Tare da kawar da tsoron daya zirayarci jikinta.zeey naganin bolaji Ta rabata da gangar jikinta tasaka razananniyar kawa wayyohhly Allah karki sake bolaji mukoma gida na sa fasa son mallakar abdulkabir na ma hakura wayyohhly Allah ta fashe da wani irin firgitacen kuka........ Sai km hawaye sharrrrr shrrrr tana kokarin yowa byn BJ domin buya. Ganin yadda gabadaya Zeey Take nemike haukacewa yasa tayi saurin yin mgn kasa kasa cike da dauriya Ki natsu fa Zeey ...........nan bagurin wasa bane da nuna tsoro Ki saki jikiki idan ba hk ba Komai zai iya faruwa. "muryar Zeey na rawa tace wayyohhly wlh tsoro nike Ji bj . kisa dauriya acikin ranki Ki karfafa zuciyarki. OK to naji zanyi kokarin yin hk Amman atsorace nike. Tsawa bolaji ta buga mata haba meyye hk ne....? Karfa kijawo mana matsefa..ta karasa mgnr tana gyara tsayuwarta sbd Cak suke tsaye tun sanda suka ji wannan ihun da har yanzu basu daina jin sautinsa ba Jikin Zeey rawa yake sosai .. Wannan mutumin da yayo musu iso gurin na kan dutse yakarasa da sauri ya isa gaban boka yayi masa kirari sosai sannan ya duka Yayi masa sujjada sau biyu yana me juyawa ya nufo inda suke taste batare daya juyo ba . Da hannu yayi musu alamun su karasa ga boka na kan dutse yakama gabansa . hannu Zeey bj taja da karfi muje Ki km samu natsuwa, tafiya daya biyu sukayi sukaji sautin mgn cikin ihu da hargagi wanda yasake sa hanjin cikin Zeey yamutsewa Ki sakar mata hannu ....wa bukatar takawo kanta garemu hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh yayida ba'a yiwa mutun rakiya gurin na kan dutse Amman Ke kikayi hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh . "take jikin bolaji yasoma tsuma kmr yadda na Zeey ke kirma . Cikin kirma... tasaki hannun Zeey yayinda duk takunsu daya daidai yake da hargagin gurin ... Mgn aka cigaba dayi takunku da sanin cewa zaku sadaukarwa da gangar jikinku domin biyan bukata da cin nasara km shine bude bakin boka na kan dutse sabawa umarninsa daidai yake da haukacewa da tabewa dama barin duniya gabdy hhhhhhhhhh ya km sakin wani mahaukacin dry wayyohhly na shiga ukuna yanzu wanman mummunar mutumin sai ya sadu dani wayyohhly Allah me Kawoni ni Zainab.. .....? Karfaffen ajiyar zuciya bolaji Ta sauke tana me cewa LA'ananne na Kan dutse ni yar rakiyace zan iya dakatawa daga nan?bansa hk dokatar zuwa wa mutun rakiya saman dutse take ba .. hhhhhhhhhh LA'ananniya bazai yiwu ba matsabar dodon na kan dutse yayi arba da Duk BIL'adaman daya tako kan dutse zuwa gareshi yazama dole yabiyawa na dutse bukatarsa hhhhhhhhhh.. Hankalinsu yayi mugu mugun tashin bsrin ma Zeey dana nata ysyi matukar tashe fiyye da bolaji jikinsu na rawa suka karasa daf da inda boka na kan dutse Ke zaune . Sai dai jajjayen idanun nan nashi na kan dutsen gabansa Wanda Ke zuba kyalle. wani sautin ihu... Suka sake jiyowa from know where.... kowace tasamu gurin kwanciya kafin na kaN dutse ya kimtsa . "jiki na rawa bj tasoma kokarin bajewa akan dutse Zeey tayi Saurin tarota um um bolaji karki Yi hk.. karki kwanta Allah bazan iya barin wannan mutumin ya kwanta dani ba . BolaJi ta fizge hanuta tana cewa baki da hankali , nima na sadaukar da kaina akan bukartaki sai Ke ce zaki ce bazaki iya ba . OK idan ke kin shiryawa haukacewa da tabewa da mutuwa ga hanya nan zaki iya tafiya Amman ni ina son na tsira da rayuwata takarasa mgnr tana kamo Hannunta ta kwantar daita itama ta kwanta. kwanciyarsu Ke da wuya wata irin guguwa me karfi ta hade gabadaya gurin yayi duhu tmkr hadari sai ga boka na kan dutse tsaye bisa kansu. take Zeey Ta fashe da wani matsanancin kuka Ta kamkame jikinta guri daya wayyohhly Allah. ..ba'a ambatar wannan Sunan anan taji sautin hargowar mgn wanda ba daga bakin bokan ya fito ba. To to nayi shirrrru bazan sake kuskure ba LA'ananne......... Bolaji kuwa tuni tagama sadaukarwa.a zuciyarta tace karanbaninta ne ya janyo mata inda tasani da bata biyosu saman dutse ba tayi tsayuwarta akasa . Yanzu ita da ba ita za'awa aiki ba zata dole tabada kanta abanza kenan ? Yanzu duk Mace data zo aiki gurinsa dole sai na kan dutse ya sadu daita kenan? Yanzu har mahaifiyarta yayi daita kenan ? Ta tmbyi kanta tana cewa yeeeee mo'daro' shiyasa sanda mahaifiyarta ta sauko daga saman dutsen a can lokacin gabadaya taga yanayinta ya sauya... .. yeeeeee Ekon bee laye.. Tana me toshe bakinta da hannuwanta duka.. Zamu Fara da me neman biyan bukata domin samun kulawar na kan dutse da dorewar biyan bukata Kafin Zeey Ta yumkura sbd jin abinda wayan nan dake ihun mgnr da bata san ko su waye Ke yinta ba . Taji boka asaman kirjinta ya damki nonuwanta , yasoma murzawa da mugun karfi kmr tsohon mayye . Kafin kace me tunin ya dauke hanyarsa batare da cewa um balle um sbd Duk macen dazatazo sai ta mallakawa boka na kan dutse kanta wayanda suka sani daman Suna zuwa suke bude masa . Ba yan'mata ba . Ba matan aure ba ba zawara ba hatta maza saduwa yake dasu.. WA iya zubillahI Allah ka tsare mana Imaninmu .. Hk boka yayita murza Zeey babu sausauci ko tausayawA da iyakacin karfinsa yake murzarta gashi babu damar ihu sakamakon argagin da aljanun gurin Ke Yi hannuwsnta duka tasa ta rufe bakinta hawayen takaici ne yashiga zubo mata wai wannan kazamin mutumin Ke having sex daita again ba abdulkabir dina ba.. Takaicinta da kato yake sake moror jikinta Ba masoyinta ba. Wata irin aZaba ce ke ratsa kasanta sbd zabggiyar joystic din boka Na kan dutse Wace bata dadI kwata kwata ga karfe ansa acan karshen joystic din sbd girmanta. Wata uwar gumi ta hada tana son Yin ihu babu hali ji take kmr da karfen yake sex daita bada joystic dinsa ba iya wuya da azaba taci kmr zatayi hauka.. sai byn kiran sallahr magrib ya shureta gefe yasoma da bolaji ita kan bolaji har da kukanta wiwi da danasanin wannan tsinanniyar rakiya datayo aranta tace gobe ma rana ce . Byn komai ya kammala. guguwa Ta sake hadowa kmr tazu take boka na kan dutse yakoma mazaninsa sannan yasoma mgn ku taso ku karaso nan ,suka Mike zumbur jikinsu na rawa da hannu boka yayi musu nuni da gurin zama cikin shekewa da wata mahaukaciyar dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh da kyar suka soma daga kafafunsu suka zauna sannan. Yashiga mgn cike da hargagi yana nuna Zeey Kin fada tarkon son wani wanda bai sonki asalima ahalinn yanzu ya mance dake arayuwarsa ......sannan yana can yana rayuwa tare da Wata kasurgumar karuwa ..itama aiki take akansa Amman zamu . zuba aiki me zafi akansa Wanda zai rushe nata aikin ungo layar nan Ki sata cikin bakinki Ta hannun hagu kisamu namiji ya sadu daki saduwa irin Ta auratayya byn kun gama sai Ki fito da ita wannan layar Ki goga maniyinsa daya gyauraya Danaki . ya sake daga hannusa gefen hagu sai ga kullin magani ya bayyana ya Mike mata yanzu idan kin koma gida Ki tsaya tsakiyar daki kiyi tsirara kmr yadda kike yanzu Ki hada garin maganin da fitsarinki na karshe kafin kwanciyarki bacci sai Ki gogawa kowani lungu da sako na ilahiri jikinki. tasa hanuwanta Duka ta amsa Sannan ya dauko wani Abu kmr kara ya rike yana kallonsa wannan agabaki zaki turashi kullun idan zakiyi bacci har tsawon kwanaki bakwai..shima Jikinta cike da kirrmar ta amsa. muryarsa A matukar haukace yace Ki kula karki kuskurewa mgni gurin aiwatardasu . sannan maganin bashi Amman Duk Randa shi wannan yaron ya kwanta da cikakkiyar Mace wato macen da bata taba sanin da namiji ba ranar alkadarin asirin zai karye........ Yana kaiwa karshen mgnrsa yayi dif bai sake mgn ba Wanda sanadin hk yasa gabadaya gurin ya kaure da ihun aljannu da dariyarsa . Jikisu na rawa suka Mike gudu gudu sauri suka soma kokarin varin gurin kowace jikinta yayi mata mugun tsami da sauri suka karaso gurin matattakalar dutsen suka rarumin kayansu basu tsaya sakawa ba sai Kasan dutse inda mutane ke zaune zaman jira . "cikin Dan hasken da bai wadaci gurin ba suka soma meida kayan jikinsu yayinda zeey Ke faman metar abinda bokan yayi dasu . Dan Allah mlm kiyiwa mutane Shiru kin dameni ni km nace me da nasadaukar da kaina akan biyan bukartaki . Ki Manta abinda ya faru Ki fuskanci abinda Ke gabanki yanzu wazaki samu yayi miki abinda boka yace na saduwar sati daya inji cewar bolaji? Wlh shine tunani ayanzu Zeey ta fadi hk byn tagama saka kayanta suka dauki hanyar komawa gida. Kina jina ko? Eh ....ina gayen Dan Iska akil gaban Zeey yabada wani tarrrrrrrtsatsar Amman takasa cewa komai Ki lallaba Ki nemeshi domin biyan bukatarki wallahi nima shine yazo min cikin zuciyarta lokacin da boka yake min bayani... Ki nemoshi yayi miki wannan aikin yafi Ki nemo wani wanda bakisani ba gara wannan Kin amince da inganshi. Hk ma, za'ayi kawa kin kawo shawara sai dai ban San yadda zanyi ba .ban san ina zanga akil ba yanzu.. tsaya nan kar Allah yasa Ki sani ni dai nayi me wuya tunda na kaiki gidan boka har da guziri yin sex dani . Ki tsaya ki dinga Abu kmr wata wawiyace..da wannan hirar tasu har suka kawo bakin titi suka shiga motar iyanu paja daga nan suka shiga motar agege vasu suka isa gida ba sai gurin shabiyun dare, agidansu bj Zeey ta kwana km ACikin daren tasoma aiwatar da aikin boka. Yayinda ammi take tunani Tana agege gurin Mama . Itama Maman ke tunanin tana gidansu ammi....kwana tayi tana tunani abdulkabir din tare da karuwa ,karuwar MA wace tayi masa atsiri wayyohhly Allah may be da wannan tsafin Ta nemeshi AI ko itama tashigo sai dai su fafata wanda yafi wani yasamu wayyohhly Allah kasa Nice zan mallakesa.. Duk abubuwan da boka na dutse ya umarce ta aiwatar dashi tayi sauran na sex din Kawai zariya take acikin Dakin tana saka da warwarar yadda Zatayi waya ce rike ahannuta sai tayi dailing numbar wayar akil sai tayi saurin katsewa sbd tsoro,da kyar dai tasamu ta sanyawa jikinta kuzari. barin ma Data tuno da masoyinta Abdulkabir. burin ranta cikon zuciyarta..wayyohhly Allah akansa babu abinda bazanyi ba ta Fadi hk cikin zuciyarta take tashiga Kiran number kirrrrrr kirrrrrr kirrrrrr number Ke ringing Amman babu amsa idanunta ta tsurawa screen din wayar tana sake tantance number hakika batayi kuskure ba wannan number akil ce idan zata manta kowace number arayuwarta banda wannan number datayi sama da shekara uku cikin brain dinta. Amman domin tabbatar da ita din ce ko akasin hk yasa takarasa Inda jakar sirrin ta take rataye ta,zauna daga bakin gefen gado still kunneta manne da wayar tana ringi Amman ba'a daga ba.. Ta janyo jakar ta bude ta fidda wata Yar karamar diary Ta Bude number's ne birjiki a rubuce acikin ahankali take duba numbobin har tazo kan nashi number ta tsurawa ido tmkr akil din take kallo Ta duba ta cikin wayarta Data rubuce acikin diary is the same ita din ce . Dan hk Ta sauke naunauyen ajiyar zuciya Tana sake Kiran number Amman kwata kwata babu alamun zaa daga hankalinta yayi mugu mugun dagawa gabadaya yin ranar akiran number takare Amman babu alamun za'adaga. Kwana biyu Kenan da onye ta sake sabon shirinta akanshi makudan kudi ta ambulawa bokanta Ta yadda zata mallakeshi Wanda yanzu gabadaya AK ya Manta komai ya namata kowa cikin rayuwarsa tmkr baya da wasu family a duniyarsa Itace kawai agabansa sai ita komai tace tana so ,yanzu Jikinsa na rawa zaiyi, shi yake mata komai .yanzu hk shirye shirye birthday party dinta yake wanda itace tace tana son yayi mata na cikarta shekara ashirin da shida bakaramin dadi onye taji ba taso kwarai ace Tana naija ne zatayi wannan birthday din sbd ta nunawa kawayenta ta zartasu a komai yanzu. gsky taso ne ta bugar da zuciyar nene aminiyarta wanda alokacin da saurayinta ya hada mata birthday Ta dinga mata Harbin iska, tazo taga nata hadadden birthday ba irin nata ci ku bamu ba. Duk wani shirye shirye da, zaayi anyi .sai dai AK yace awani katafarin hotel zaa gavatar dake birnin Barcelona Dan hk ya gayyaci abakanansa km kowanne, zaizo gurin da buduwarsa an kammala shirya komai tare da taimakon wani abokin AK me suna Williams tun safiyar yau AK yake jin gabansa na tsananta faduwa Wanda Yarasa dalilin jin hk ya maze batare daya Bari onye Ta fuskanci hk ba. ya dauketa,zuwa wani kamfani Wanda suka kware aharkar gyaran jiki da tsara kwalliya an gyara ma onye jikinta an Yi mata gyaran gashi Duk lungu da sako na cikin jikinta an gyarata tsaf tayi matukar yin kyau tmkr baita ba tana fitowa AK ya dora mayattatun idanunshi akanta nan take yabi Duk ya rude ya rungumeta akirjinsa sweet baby kinga yadda kika sauya tmkr ba Ke ba tai murmushin tana kissing dinsa Kai honey ai kafini kyau nesa ba kusa ba kalleka fa ta dan ja baya kadan Tana kallonsa kalleka fa kmr na cinyeka .....yayi murmushi yana jan kunneta suka nufi cikin mota . misalin karfe tara da Rabi na dare hotel din dazaa gabatar da birthday party din ya cika makil da danzazon abokan AK da yam'matansu cikin swimming pool suke kowane yana sanye da wando short Nike sai aikata Masha'a suke da yam'matansu, sai da aka dauki tsayin mintuna sannan AK suka fito shi da onye tana rungume a gefen jikinsa sauran abokansa dake tssye suka dauki tafi Raf raf raf onye da AK suka Kalli juna suna sakarwa junansu murmushin jin dadi Ta taka ahankali ta motso kusa dashi sosai har tana jin saukar numfashinsa, daddaden kamshin turare jikinsa ya bugi hancinta ta lumshe idanunta bata San sanda takarasa garesa ba ta tungumeshi tsam tsam ajikinta tmkr wace ake shirin kwacewa shi .hanunuwansa duka yasa yazagaye bayanta dashi yana Shafa gashin kanta daya sha gyara Sannan yayi mata rada acikin kunneta muje Ki yanka cake baby. _today is your day I wish you all the joys ur Hrt can hood all the smiles a day can bring all the blessings life may you have God's besty in everything happy birthday baby_ Wayyohhly ..... ai onye batasan sanda ta sake shigewa cikin jikinsa sosai ba tana shakar kamshisa me birkita kwalkwaluwa da gusar da tunani sosai ta ji dadin caring dinsa gareta Duk da tasan ba yin kanshi ba aikin bokanta ke tangaliliya da rayuwarsa. ahankali ya cireta daga jikinsa tare da kissing din goshinta ya kamo hanuta zuwa gurin cake yake ya daura hannuta kan wukar yayi Mata pics kmr guda goma Sannan shima ya dawo kusa daita ya daura nashi hannun ya tayata yanka cake nan gurin ya kaure da ihun taya murna ana daukarsu hoto shima yana daukarsu Duk inda onye tabi kallonta yam'matan gurin suke gani suke kmr ta zartasu akomai NE. tunda tasamu matsayin agurisa murna da tsantsar faricikin Ke yawo daita yayinda shi Kuwa AK Ke tsaye Cikin abokansa yana jin tsikewar zuciya na karuwa har takai daya dafe daidai tsaitin kirjisa . Haka dai akacigaba da cashewa har tsakar dare wanda daga karshe yasa kowa ya watse wasu suka shiga cikin dakunan hotel din suka kwana. AK MA anan ya kwana shi Da onye suna kamkame da juna . a zabure yayi firgigib ya mike zaune yana hada uwar gumi yana fidda numfashi sama sama tmkr Wanda yayi gudun tsare, gume kawai ke tsiyayo masa agabadaya a sansar jikisa ya juyo yana kallon gefen da onye ke kwance tsirara haihuwar uwarta, Take km tunanin mafarkin da yayi yashiga zuwan masa . Marfarki yayi ana turashi cikin wani tafkeken rami ana kokari rufeshi ciki yayinda gefe guda km onye da Zainab sister disa suke diban kasa kowace na kokarin zuba masa. Ganin da onye taga kmr Zainab tafi kokarin zuba kasar yasa haushi yakamata tana dibo kasar ta Wasa mata cikin ido nan dambe kaure atsakaninsu suka shiga duka junansu . wannan ihun da nacin abdullabir nata ne bazaTa yarda ba, wukake yaga kowace Ta zaro daga kungunta tana nufo yar'uwarta dashi cike da hargagi da ihu.. Daga nesa can ya hango tahowar wata kyakkawa yariya fara sol.. Ta nufo gurinsu da mahaukacin gudu tana zuwa bata tsaya wata wata ba. ta damki makoshinsu duka tana wujijjigasu tana ihun cewa abdulkabir.. nawa ne.. Nawa ne abdulkabir... Bazai taba zama naku bane.. Ta fixge wukar hannu Zeey wace tafi ta onye kaifi Ta lumawa onye dake tsaye tana jijjiga tana sakinta tayi kasa luuuuuuuu ta zube sai jini yasoma ambaliya Sannan ta nufo Zeey gadan gadan ai ko Zeey naganin hk Tayo kanta suka shiga dambe kmr zasu kashe kansu inda ita wannan yarinyar tayiwa Zeey duka kokarin fito yake daga ramin Domin taimaka mata Amman yakasa yana Zeey ta kwasa aguje da neman tsira Wannan yarinyar da bai san kowacece ba tabi bayanta da gudu itemA aiko Taku biyu tasamu nasarar cafkota tana juyo da ita . suka fuskanci juna cike da hargagi tace Ki bar min Mijina Ki daina wahalar da kanki kanshi.. Ki daina matsawa kanki Akanshi Dan bazaki taba samunsa ba nawa ne..naWa ne kadai ....Tana gama fadar hk Ta luma mata wukar hannnuta itama sannan ta nufi inda AK ke tsaye cikin wannan ramin. Ta miko masa hannuta ya kama ta fito dashi tana kakkabe masa jikinsa . Ta juya taje ta dauko masa wasu kyawawan bbys ta miko masa Kalli kagani ya'yanmu ne nida kai... Zai karba Kenan ya farka naunauyen ajiyar zuciya ya sauke kana ya sake juyowa inda onye ke kwance gefensa. yabita da kallon gabadaya matsanancin tsoronta ne yashige cikin lokaci daya. Km sai lokacin ya tuna da wata Zainab Arayuwarsa. Shiru yayi yana tunani akan marfarkinsa ya daidai zaune sannan ya janyo agogansa karfe hudu daidai agogon Nigeria ahankali ya koma ya kwanta nesa da onye zuciyarsa na harbawa.. Kwanan zeeey uku tana bulayin neman layin akil.. Har hawaye tashiga xubdawa tana tsuma da Kiran wayyohhly Allah na kasa ya dauka bai dauka ba ta kudircewa zuciyarta fita nemansa tashirya Cikin sauri ta fita. tayiwa ammi dake kan sallaya tana lazimi sallama zata agege Ta dawo.. Kai Ta kada mata Ta fice daga gidan tasoma tafiya domin isa bakin titi... Mmn sudais ce 💗💗💗💗💗💗 SAI KA AURENI DOLE 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *man gassha falaisa minna* *Allah's messenger (s. a. w) said :the person who deceives is not among us* Page 19 Cikin sanyi murya take mgn cike da shagwaba kayi hkr aduk laifinka ne kaine Kake saka kishina motsawa akanka.. afusace yake son yin mata mgn Amman yakasa aiwatar da hkn sai ma tsintar muryarsa yayi cikin sanyi yana cewa me nayi ....? "tabar bayansa domin taga alamun saukowa daga gareshi tazo gabansa ta tsaya suna fuskarta juna ta tsura masa karuwan Idanunta tana kallonshi kmr zata cinyeshi.. Sannan ta sakar masa harara cike da tsigar wasa muryarta can kasa kmr me rada tace AI kaine kake musu dry shiyasa Duk inda suka ganka suke like maka AK yayi murmushinsa me sake fito da ainihin sahihin kyaunsa yana cizan lips dinsa. narasa me yasa mata ke son kulaka Duk inda ka ratsa? Kai da ba wani amfani gareka a gunsu ba. GAka dai da siffan jarumta Amman narasa meyasa baka son more kuruciyarka.. Sosai mgnrta tasanyashi dry har daga Dan buga kafarsa daya akasa sannan muryarsa cike da sanyin dadi yace yaushe kikaga inayi musu murmushi kefa bakya rabuwa da mita ... Ta sake tsareshi da idanunta tana kallonsa Tana jin ina bokanta zai mata aikin Data zata sake mallakeshi gabadaya batare daya karye ba, Zagayowa yayi bayanta kmr yadda tayi masa dazu tare da riko hannunwata duka, cikin nashi wani irin dadi taji yana tsarga mata tun daga tafukan kafafunta har zuwa kirjinta take km tasoma Kirarin boka Dan haduwar hannuwansu shine samun cigabanta aikinta da mallarsa cikin sauki. Ahankali ya Kai bakinsa daidai cikin kunneta karki samu damuwa ahalin yanzu babu wata mace da nike jin dadin mu'amula daita azuciyata face ke .ke kadai nike son nacigaba da muamula dake arayuwata.. " Ta sanya hannuwanta duka tana shafo gefen fuskarsa da gaske ne abinda kake fada? Ni kaina bansan me nike Yi ba. sannan Bansan abunda nake cewa ba Amman nasan ahalin yanzu kina wani matsayi acikin azuciyata Dan hk Ki yarda Dani Da Duk wani abinda zan fada miki . Tai murmurshi akasan ranta tare da cewa Dan iska ai bazakasan abinda kake yi ba.. Ahankali tace Allah yasa inada matsayin azuciyarka kmr yadda kace Dan Ku ne maza Baku da tabbas.. Kicireni daga cikin irin jeren wayan nan maza. Sannan mgnr baki san meyasa mata suke like min ba wannan amsar ke yakamata Ki nemoshi da kanki domin kin fi cancanta.. Dalilina nakin kusantar mata. Wlh onye a yadda nake jin kaina Duk macen dana taba sai tayi ciwo.. Ko ke dakike ganin you're smart zan iya gamawa da irinki goma... Wayancan yam'mata kuwa mutuwa zasuyi ..ta saki dryr jin dadi tana me sake shigewa cikin jikinsa da manne bombom dinta da joystic dinsa sannan tace Kai honey banda cika baki fa.. Ya Kai wa wuyanta kiss kozamu gwada ne...? Tayi saurin juyowa tana tsura masa karuwan idanunta da gske.......? Ya jijiga mata kasan Alamun tabbacin hk Tashige Jikinsa ta rungumeshi tana murna cikin ranta tare da godewa aikin bokanta tun bai ka gayin aikin datayi yayi mata akanshi ba. Yafara saukowa daga daurin kanshi na tsiya zuwa saukaken mutun. Ita kuwa a me zatacewa bokanta ? ya taimakamata ya taimakawa rayuwarta tana son abdulkabir tmkr ranta km zata iya yin komai Akansa rungumrta yayi tsam tsam afadadden kijinsa yana kising din goshinta. Sun isa gida kmr zasu cinye junansu .onye ta fito daga toilet ta kwanta akan gado sbd gajiyar datayi AK yashigo dakin hannushi rikeda farar leda kasancewar fita yayi byn ya saukeTa dazu. byn yaajiye ledar yazo ya zauna kusa daita yace ya dai na ganki kmr bakya cikin walwala ko wani abun ya faru dake ne byn na ajiyeki? Tai musmushi Tare da girgiza masa kanta alamun babu komai .kasan yanayin rayuwa sai ahankali GA ciwon Marar nan Nawa kullun gaba yake yana jawowa na dinga jikina natare rashin kuzari yanzu hk Duk jikina bana jin dadinsa ya matso sosai kusa daita ko zamuje muga likita ? Tace aa bazanje ba.. "OK taso kici wannan snacks din kafin kiyi bacci. Snacks ne da hadin sallada Wanda yaji kayan hadi sai drinks AK da kanshi ya dinga bata abakinta tare da Kora mata drinks har sai data gama sannan takoma kan gado ta kwanta yasanya bargo ya lullubeta Sanyi kike ji ne ko zazzabi? Babu ko daya OK ni zan sake fita ba mamaki sai gobe zaki ganni. onye ta marairace murya yanzu bazaka kwana agida ba? Nifa banason wannan yawon Naka..ak yayi Shiru na tsayin lokaci bakar mgn yake son gaya mata Amman yakasa sai dai ya dauki lokaci me tsawo yana kallonta gamin hk yasa takamo tafin hannushi tana murzawa ahankali tare da kirarin boka. ta talleshi tana rausayar masa da idanu shikenan tunda tafiya zakayi sai ka tafi . Ya matso inda take kwance akan gadon ya Kai hannushi daya yana shafo kumatunta da lips dinta sannan ya tausasa muryrsa kiyi hkr daga gobe komai zaizo karshe abinda nake fitayi kwanan nan masu mahimmanci ne . kii Saki ranki banason ganinki cikin damuwa pls yau ne last day ta kalleshi afuskarta araunane tkmr zatayi kuka shikenan. AK yayi saurin cewa ban yarda da wannan shikenan din ba. sai kinyi min murmushin bata San lokaci da murmushi ya sumbaceta mata ba ya ja habarta koke fa bakiji yadda naji wani sanyi ba acikin zuciyata ba, ji nake tmkr bani bane a duniya babu abinda na tsana yanzu face inganki cikin bacin rai. hanushi Ta damke sosai cikin nata tana murzawa sannan ta sauke ajiyar zuciya tace hk nima bana son inga bacin ranka nafi son koda yaushe na kalleka naganka cikin farinciki yayi murmushin me sake bayana tsansar kyawunsa wanda yabayyanar da dimples dinsa sannan ya yunkura ya soma tafiya da nufin yabar cikin dakin onye takirasa honey ya ja ya tsaya yana me waigowa ya tsura mata mayatattun idanunshi muryarsa a raunanace yace me kike da bukata? Ta girgiza Kai tare da cewa bana bukatar komai . sai da fatan idan ka fita bazaka Tsaya kula yan'mmata garin nan ba? Ta fadi hk Dan tasan yadda mata ke hauka akanshi. Yayi kicin kicin da ranshi yana cigaba da kallonta take gabanta yashiga dukan uku uku ganin yadda yake kallonta kmr zai rufeTa da duka.. muryarsa a sarke yace ban jin dadin irin wadan nan kalaman naki sbd me zaki dinga ce min hk byn kinsan ke kadai ce acikin zuciyata kada Ki km Yi min hk banaso . a sanyaye tace kayi hkr bazan km ba ya gyada kanshi batare da ya sake cewa daita komai ba ya sake juya cikin takusan ahankali naunauyen ajiyar zuciya Ta sauke tana dafe tsaitin zuciyarta wayyohhly Allah, God save me ban Yi tunani hk daga gareshi ba hakika aikin boka akachiku yana aiki akansa Kalli yadda ak yazamo gareta tmkr bawa. sauranta ta mallakeshi gabadaya matsayin mijinta na har abada . ta Mike da sauri Tana yaye bargon da take lullube dashi ta sauko jikin window Ta tsaya tana kallonsa har sanda yashiga motarsa yayi mata key ya fice daga gidan numfashi Ta fitar ahankali tana lumshe idanunta ta dauki wayarta ta kira James ringing daya cikin na biyu ya dauka kana ina ? Ina gida har nayi shirin bacci ina boss yake kika kirani by this time? Ya fita yanzu ba km zai dawo gidan ba sai gobe Dan hk kazo yanzu part dinmu ina da bukatarka.. Kai Kai onye kiyi hkr acikin wannan lokacin komai zai iya faruwa.. Ki Bari mucigaba kmr yadda muka saba Amman yanzu at any time zai iya dawowa . nasan halinsa Kai Kai banaso tsurutun banza kazo kawai babu abunda zai faru amatse nike that's why.. . OK Gani nan zuwa ta katse wayar tana jifa daita saman gadonta Ta cire kayan jikinta Ta saura babu komai ajikinta ahankali taji motsin shigowarsa yayinda ita km ta taho ahankali cike da takunta na karuwanci daidai yashigo cikin dakin kirjinsu ya hade da juna daman km tana sane tayi haka amaukar haukace tasoma aika masa da romancing tare da hade bakinsu guri daya tashiga tsotsa kmr mayya Sun dauki sama da minti 20 tsaye suna romancing din juna kafin daga bisani suka zube kan gado suka shiga aikata masharsu... Allah ka tsare mana imaninmu .. AI kuwa AK byn yagama abinda ya fitar dashi . gida ya nufo Kai tsaye har ya nufi hanyar Side dinsa sai km ya fasa ya juyo zuwa part din ammi yayi kwanciyarsa anan yayinda a wannan lokcin onye da James suna can suna kashe arna. Kwance yake idanunshi a runtse Amman bacci yaki zuwan masa sai MA gabansa dake yawan faduwa da sauri sauri take km koma Yasoma dauke masa tunanin amminsa ne yakawo masa ziyara take ya lalubo wayarsa ya duba screen din wayar karfe biyu da wasu mintinan ta wuce ya runtse idanunshi Sanin da yayi ta dade yin bacci addua yashiga karantowa acikin zuciyarsa yana kokarin Son yin bacci . Amman Sam bacci yace bai san wannan da zance ba. mikewa zaune yayi ya janyo system Dinsa ya kunna yashiga operating dinta akalla sai da yayi sama da awa guda sannan wani mahaukacin bacci yazo masa . "da kayar yasamu ya kasheta ya tureta gefe shi km ya haye kan daguwar kujera kmr jiya ya Mike. Alamuran Zeey gabadaya ya tsaya cak walwalarta da farincikinta yaja baya sosai, Duk yadda ammi taso ta dinga kwantar mata da hankali abin yatura sbd kullun kwana duniya soyayyar AK sake ratsa kowani part na gangar jikinta yake. yanzu ma da take kwance tunani duniya ne ya sakata gaba, da tunaninsa ta saka wancen ta kwance wance . Tarasa yadda zatayi da rayuwarta akan shi sonshi take kmr tayi hauka wanda har sanadin tunaninsa yasa komanta yasoma rushewa hatta da bangaren katatunta dan har cariover ta dauka school sbd raunin datayi gurin meida hankalinta akan karatunta, burinta yanzu aduniya bai wuce ta mallakeshi kota halin yaya bane. Tana cikin wannan tunanin ne kiran yashigo wayarta ta yunkura da kyar ta Mike zaune Tana me Kai hannuta inda wayarta ke jone ta ciro wayar daga charg tana duba fuskar screen din wayar sunan bj tagani yana yawo akan screan din wayar jikinta amatukar sanyaye ta dauka . Muryarta amace tace hello bj Ya'akayi ? Bolaji ta saki dariya Lfy o're ykk kwana biyu najiki shr? Wlh abubuwan ne bj sai a Slow ina cikin matsala da tashin hankali iri iri... Allah bazai sa Ki shiga cikin Matsala da tashin hankali ba meke damunki hope bawani cikin kika sake Yi ba ? ..ko daya wlh. Kinsa nabata gaya miki akwai wanda zuciyata take mahaukacin so? Right oti so funny me .. To cousin muke nida shi yaron brother mamana ne same mother same father. bj ta sauke ajiyar zuciya tace takwana gidan sauki (so'fun) Ki gayamasa kina sonshi MAn . Nagaya masa shine yace min wai akwai wacce take cikin zuciyarsa what....? bj ta fadi hk da karfi tana dafe kirji . "wlh bj hk yace min gashi ni km nakamu da matsanancin kaunarsa to extend bazan iya rayuwa babu shi ba. (en gbera ni gbayen ) why not Ki tashin tsaye. axing how? Zeey Ta tmbyeta. Axing Ki mike kafafunki ki nemi taimakon bokaye da malamai tsafi matsawar kina bukatar mallakarsa . yanzu hk akwai wani kungurmin boka dake zaune a kauyen ifo cikin ogun state aikinsa kmr yanka wuka ne.. Tunin zai gyara mana zamansa wlh Da kanshi ma zai kawo kanshi .yana rokon Ki soshi. Zeey najin hk ta Mike Ta diro daga kan gado muryarta na rawa gurin cewa dan girman Allah kawata? O'lo'hun ... yanzu Dan wannan yar kankanuwar matsalar kike neman kashe kanki agida Ki shirya kawai kizo da yan kudinki muje kawai. OK yanzu zuwa yaushe kike ganin zamu inji cewar Zeey? Ai bazamu tsaya bata wani lokaci ba zuwa gobe kizo da wuri muje dan akwai layi har dana maseefa agurin idan kinga jamaa agurin uhm zaki sha mamaki. Nima wata Yar'uwar iya bolaji na raka da kyar ingaya miki muka samu ganinsa . Wlh idan kinga matan agege agurin kmr kasa.Zaki sha mamaki. ina gayen nan da ake kiransa da dan mafiya nan uhm uhm tuna min sunanshi? Wanne kenan bangane ba fa. ke Dan Allah saurayin teema kawar salma man OK. OK...yanzu Naganeshi IJ yauwa shi har da uwarsa nagani daman ace uwar ke bi masa malaman tsubu. Zeey ta zaro ido atsorace Kai bj anya Kuwa zani gurin Nan bai yi tsanani dayawa ba kuwa, kada muje mu hadu da idon sani.. Kinji shegiya tsaya nan ke yanzu ta mutane kike ko Ta biyan bukatsrki? Ta Biyan bukatata nike Zeey taba amsa atakaice. to barikiji kowace Mace da zaki gani agurin da tata matsalar mutane kam zaki gansu har da aljanu ma kedai Ki dakewa zuciyarki neman sa'a zaki nema.. OK to Kibari jibi muje sbd nasan karyar da zan shirya (o'reye o'ope) bakida hankali ke yanzu har wani tsayawa bata lokaci zakiyi karfe Fa da zafi zafi ake bugashi Ki fito kawai muje later kyasan abinyi. Zeey tayi dry zanceki km fa hk ne zanzo goben Inshaallahuu. oK ina jiran zuwanki sukayi sallama har wani gumine ke tsatsafo mata takoina ajikinta sabanin dazu.farinciki da dadi ne ya rufeta tsabar murnar makomarta. Washegari tunda asubar fari suka dauki hanyar zuwa ifo zaune suke cikin mota Zeey daga lungu hira suke kasa kasa akan tafiyarsu gurin boka . awa tsakani suka sauka a kauyen ifo sannan suka ratss cikin jeji me zagaye da ciyaye takowani bangare . Tafiya ce suke Wanda yasa gaban Zeey ke tsinkewa ahankali sannan cike da matsanancin fargaba sunyi tafiya sosai kafin su fita cikin ciyayen nan zuwa duwatsu ahankali km suka soma cin Karo da mutane jifa jifa wayanda Ke fitowa daga muhallin boka . bolaji tace wai yanaga Duk kin wani tsorace ne ? Uhm Zeey ta sauke naunauyen ajiyar zuciya kana tace dole BJ na tsoro da wannan hanyar cike da duwatsu takarasa mgnrta tare da Jan birke ta tsaya tana kallon wani dutse dake ta gefensu me fuskar mutun sak tun daga kan hanci ido baki da kunne.. Take gabanta ya tsananta faduwa tsoro km yashigeta ba abin takoma ba, gashi sunci uwar tafiya. tafiya ce me nisa Tsiya kmr Ta barin gari. BJ Datayi nisa atafiya taji tana mgn da iska tunaninta ko Zeey nabiye daita abaya. shirun dataji ne yasa taja ta tsaya tana waigowa ranta amatukar bace tace (ja'kalo jare) kizo muje karki batamana lokaci sannan fa jikin Zeey na tsuma Tabiyota cikin gudu gudu sauri sauri suka cigaba da tafiya zuciyarta nacigaba da tsinkewa ahankali har suka iso gurin wani tafkeken dutse wanda ke zagaye da koina agurin . "mutane fal agurin sama da mutun dari da wani abu wasu zaune wasu tsaye yayinda wasu ke kwance kowannesu da kati ahannushi kallo daya zaka musu ka fuskanci wasunsu manya masu kudi ne wasu km akasin hk hannu Zeey BJ takamo zo muje gurin yankan cati kin wani tsaya tmkr wata wawiya.. Mutane ne baki taba gani ba kome? Bolaji wlh a matukar tsarace nike da gurin nan lallai bakida hankali Duk yawon mutane dake gurin nan me zai sameki ? AI anan babu abinda zai ciki. Ingaya miki yanzu hk tsayuwar nan damuke matsafin bokan yagama karemana kallo ta cikin abin dubansa inji cewar bolaji Wace takarasa zanceta tana jan birki gurin yankan Kati naira biyar kal suka mika Wace kowa dake gurin ita yabar sannan aka mika musu wata Yar guntuwar takarda me rubuce da number suka juyo bj na kokarin Nemam musu gurin zama kafin lokacin da layi zaizo kansu. Kusa da wata mata suka samu guri suka zauna Suna kiran washhhhh alamun Sun gaji. Sunan nan zaune zaman tsammani ba sallar azahar ga LA'asar na sanyo Kai cikin dukkan tarin jama'ar dake zaune gurin babu wanda ke kokarin mikewa yayi sallah Zeey Ta gyara zaman tana matse jikinta sakamakon bombom dinta da yayi mata tsami tsabar zama ta juyo ta inda bj ke zaune suna hira da wannan matar dake kwance agefensu tayi matashi da hannuta daya. tabo bj Zeey tayi yamakata fa muyi sallah Kafin Akiramu gamu zaune babu azahar ga laasar na gabatowa. Murmushi bj tayi Sannan tace sorry fa .. "na Manta ban gaya miki ba ai ba'a sallah anan sai kinbar nan . Zeey Ta zaro ido waje cike da mamaki bangane maufar mgnrki ba.. ? Ba neman duniya kikazo Yi ba? Bj ta tmbyeta.. Zeey Ta girgiza mata Kai alamun hk ne. "Yauwa kinsan neman Duniya baya samuwa sai da kauce hanya . Wannan matar dake kwance tace kwarai kuwa gamu nan tun hudu na asuba muke nan wasu ma anan suka kwana km Duk neman duniya ne yakwo mu . "nan bolaji ta share Zeey tacigaba da sauraren wannan matar inda take ce mata ina kaiki yar'uwar Alamarin maza yanzu da kike ganinsu sai da bin bokaye da matsafa nifa Nawa mijin shekaranmu goma sha biyar muna fama da babu da talauci. da kaina nakawo shi gurin me gani asaman dutse yayi masa aiki Wanda zai yi arziki daga karshe ya bukace da sai na ajeye mahaifata anbawa dodon tsafe. hk ina ji ina gani na sadaukar da rayuwata nabayar akayi masa aiki Wanda yayi sanadiyar da ban kara haihuwa ba tun daga kan dana Ahmad wanda shi kadai gareni.. to byn kudi sun samu hankali ya kwanta muka fita cikin kangin babu. duniya tayi mana dadi yanzu dai in takai ce miki cikIn ogun state dina babu inda sunan mijina bai zaga ba.. Shine yarasa sakayar da zai min sai na yo min kishiya wai shi yanzu haihuwa yake da bukata ya Manta ata sanadiyarsa narasa tawa mahaifar bolaji ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da cewar gsky bai Kyauta ba to yanzu me kika dawo ayi masa ? Wannan matar ta Mike zaune daga kwanciyar datayi tana kecewa da dryr mugunta ....tana yin kasa kasa da muryarta soaai sannan tace shi abinda zaiyi auren dominsa naxo akashe masa gabadaya naga takarshen aure ko neman wata. dry suka kwashe dashi gabadayansu suna tafawa daidai lokacin da akayi Kiran wannan matar . Zeey Ta duba agogon dake daure a tsintsiyar hannuta karfe biyar ta wuce da yan wasu mintina Amman gurin cike yake bammmmmm da tarin mutane wasu na tafiya NE wasu na kokarin zuwa .. : Hk dai akayi takiran jama'a daya byn daya har zuwa sanda layi yaxo kansu tafe suke byn Dan jagora Wanda ke isar da baki zuwa gurin boka na kan dutse Kai tsaye Zeey taga an nufi wani jibgigin dutse me bala'in girma da ban tsoro, Wanda ke dauke da matattakala reras tmkr dai yadda akewa gidan sama . Take jikin Zeey ya dauki rawa tsoronta ya sake fitowa fili ta firgita kwaira da ganin Wanda dutse ta neman kwara ihu bolaji tayi saurin Rufe mata baki ke baki da hankali NE Ki rufa mana asiri ba'a ihu anan daga ihu sai hauka kibi daji.. Ki natsu muyi abinda yakawomu ,afuskarki kmr kasurgumar jaruma......Ashe muguwar lusara ce .bansani ba. Tun daga nan mutumin dazai musu iso yayi musu umarnin su soma cire kayan jikinsu domin tsirara zasu isa gurin boka. Wayyohhly ai mantawa nayi.. injicewar bolaji tafada tana me janyo hannun Zeey tace Duk abinda nayi kiye Ki cire tsoro ba'azuwa gurinsa da tsoro.. Zeey girgiza tayi alamun to... bj tasoma cire kayan jikinta itama Zeey tayi kmr yadda tagatayi suka soma tattaka wannan step din Dutsen me cike da ban tsoro tunda Zeey take bata taba tunanin zata riske irin wannan tashin hankalin arayuwarta. ta wuce dutse da ido da hanci da kunne da baki yanzu km ga me step ga rashin kaya sanye ajikinta dakyar take iya daga kafafunta har suka haura Saman dutse wani matashin mutun suka gani zaune tsirara haihuwar uwarsa da ubansa. mmn sudais ce 💗💗💗💗💗💗 SAI KA AURENI DOLE 💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ HAUWA A USMAN JIDDARH *qala rasulillahi sallallahu alaihi wa sallam* *assawaku matharatullilfam mardatul lilrabbi* *Allah's messenger (s. a. w) said :the miswak (tooth stick) cleanses and purifies the mouth and pleases the Lord* Page 21 Cikin sauri take daga kafafunta kmr, zata tashi sama Wanda daga karshe dai sai data hada da gudu gudu sbd matsuwar datayi bata isa bakin titi ba. "a matukar firgice takarasa bakin tinti ta tsaya kmr minti biyu tasami mota ta hau zuwa police mess dake nan gaban gra . cikin yan mintina dabasu wuce ashirin ba ta iso . Daga can nesa kadan da gidan ta tsaya kasancewar Ta hango motar akil Pake akofar gidansu . "hkn km yasa zuciyarta Dan samun natsuwa kadan . neman yaron ake take cikin gidan.amman bataga ko wulgawar yara ba. Gabadaya ta matsu batayi tozali da Dan ake part din aqil ba. Tsawon minti goma Kenan tana tsaye batare da tasamu yaron aike ba. Ko tunanin abinda zai faru batayi ba Tayi ba . takarasa bakin kofar gidan . Tayi shigewarta cikin gidan tana dube dube Amman babu alamum kowa . Sister din akil ce Maryam ta fito daga cikin gida zata fita. Tayi arba daita tace Ke. ke...!lafiyarki zaki shigowa mutane gida bako sallama kmr wata mental sai wani zare idanu kikeyi kmr kina neman barawo Takarasa fadar mgnr tana zabga mata hararata.. Yi hakuri wani gida da'akabani address Nike nema shine kawai abinda Zeey ta iya fada kirjinta na matsanancin bugawa da sauri" sannan ta juya Ahankali jikinta a matukar sanyaye tayi ficewarta zuwa farfajiyar waje. tana zagin maryam din ACikin zuciyarta tare da zance zuci shikenan yau ma bazan samu biyan bukatata ba, wai meyasa ma ban tambayeta akil din ko yana gida ba tunda ga alamun motarsa nagani takarasa mgnr tana damke fuskarta da Hannunta kmr zata zauce. Can Nesa kadan da gidan ta tsaya tare da manna jikinta da window wani gida Tana tunanin yadda zatayi can km ko me ta tuna ta bude Jakarta da sauri ta ciro wayarta tare da sake neman layinsa. " ringing daya ya dauka batare da yayi mgn ba yayi shr kawai yana sauraro daga gareta. Cike da mamaki ganin kiranta jiya da Daidai wannan lokacin rabonshi daita wata bakwai kenan . Bangaren Zeey kuwa wani irin matsanancin farinciki ne ya mamaye zuciyarta jin ya dauka. bakin da jikinta rawa suke gurin cewa hello hello.. Hello akil kana jina.. ? Muryarsa adakile yace ina ji waye Ke mgn .. ? akil Nice fa ...zakace bakasan number dina bane? Ke wa kenan? Nice fa Zeey... Wace hk km bansan wata me suna hk ba may be you call rongnumber pls don't distop me. ...wallahi ba rongnumber nakira ba. number kace pls karka min hk ina son ganinka orgently ina tare damuwa ne. mtsssssssss yaja dogon tsaki. .. Dan Allah karka min wulakanci wlh bukata gareni km Kai kadai ne Zaka iya yimin solving problems Dina. " Kasakai yayi yana jinta har tagama mgnrta sannan kit yayi hangin din kiran. yana me sake jan mugun tsaki tare da cewa shegiyar yarinya Kawai jarababbiya . jarabarta Ta tashi kenan shine ta lallabo ga tsohon mayen mata.. yana cikin wannan mgnr kiranta ya sake shigowa a fusace ya dauka. Ke...wace irin dakikiya shasha ce. ? Nace miki you call rong number still kina son disturbing dina akan banzar shirmenki na iska. ..... dan girman Allah aqil ka tsaya ka fahimce ni wallahi nasan ba rong number nakiraba. number kace . hakuri tashiga bashi tana kukan ya taimaka ya saurareta kusan mimti ashirin tana rokonsa da rarrashinsa ,sannan ya sauke naunauyen ajiyar zuciya. " kana yace uhm ina jinki meye matsalarki ? Muryata na shaking Um um daman nace inada bukatarka ne . km Duk duniya nasan babu Wanda zai.... A matukar tsawace ya katseta ta hanyar cewa kai.. Kai.. Kai..zeey Dan Allah malama karki kawo min mgnr banza da rainin wayo man..... Ni Duk wayannan banzayen maganganunki sun fara bani haushi da kara hassala zuciyata. Dan Allah kaitamaka aqil wlh gabadaya yau da kwadayinka na tashi babu abinda nake so da bukata ahalin yanzu kmr najika ajikina. "kinga tsaya ma kiji nagaya miki ahalin yanzu babu abinda akil zaiyi dake, koda yake kefa nan kamilliya ce baki san komai ba natsatseya me kamun Kai.. Dan girman Allah akil karka kawo wannan,, zance Kai kasan ko Wacece Zeey ai sbd nasan ke din tmkr rijiyace. kowa ma zaki iya bashi Kanki shiyasa ma nayi kokarin fahimtar da wancen banzar jaki brother din naki daya rufe idanunshi ya dinga hauka tare da yi miki kallon kamilalliya Wace bata san komai ba alhalin ba hk kike ba. Ke din tantirayace fajira .......fasika....m me fuska biyu . a fuska Allah azuciya km fir'auna. Muryarta na rawa tace Duk naji na na yarda da abinda zakace ni dai yanzu taimakonka kawai nike nema kataimakamin yau kawai . Yayi shr tare da yin jim yana saka da warwara take wani side na zuciyarsa tashiga bashi shawarar kada yayi saken dazai bar damarsa Ta wuce shi gara kawai ya tsaya ya moreta son ranshi kawai tunda itace Ta km kawo masa kanTa ta nemeshi . Amman Duk da hk sai na dan garata shigiya tukun koda zan amince . Dan hk ya sake dakile muryarsa sosai kmr irin Ta yan shaye shaye yace Kinga kije ki nemi wani ya taimaka miki kawai sbd akil yanzu ya zarrrce da tunaninki . bakiyi mamakin yadda ban nemiki ba all this time ? Tayi saurin girgiza masa Kai kmr yana gabanta sannan tace nayi wallahi Amman dai kataimaka. da kai kadai nasaba bazan iya kaiwa wani kaina da sunan yayi having sex Dani ba. Uhm zama Ki Nemo ne stupid kawai. Yana gama fadar hk ya sake katse kiran .tashiga Kiran hello hello..sakamakon jin dip din datayi babu sautin muryarsa, hannuta duka Ta daura saman kanta tashiga zubda hawaye. Kuka Zeey take sosai a agurin wanda har yajawo hankalin wata mata daga cikin gidan datake kingine . Har wannan matar takaraso inda take tsaye bata saniba"Matar ce ta isa wajenta tareda dafe qirji tana tmbyrta me ya faru? Kuka taci gaba dayi ba tareda ta bata amsa ba...kinga daina kuka taso muje ciki ki gayamun me yafaru da ke haka hannunta wannan matar da batasan ko wacece ba ta ruqo suka shiga cikin gidan ta zaunar da ita . Itama ta zauna tana me tausaya mata tunda taji Duk yanayin wayarta km Tasan da mnj take wayar. Sannan Duk taji komai game da wayarsu da akil dan magiciyarta . Har zuwa wannan lokacin da kukan nata ya kara Tsananta . Rarrashinta tashigayi sosai Sannan tace meye sunanki ? Zainab tace atakaice meya same ki haka kike wannan uban kuka haka? Shesheka kuka tacigaba dayi ahankali batare datayi mgn ba dan batasan me zatace ba. Wannan matar ta sake maimaita tmbyrta. Da kyar Zeey Ta Bude bakinta cike da kuka tace babu komai.... Ganin baza fada mata gsky ba. Gashi ita tarigada tagama jin komai yasa Wannan matar tasoma mata mgn cike da natsuwa. naji Duk hirar dakike a waya km jikina yabani da akil kike mgn sakamakon sunansa dana ji kin ambata ,Ke macece me kima da daraja .. da Ganinki asan daga gidan mutunci kika fito bakiyi kama da tantirai ba. To me zai sakaki Bin maza da mutuncinki da darajarki Ta diya mace wace kasani da kunya da kawaici. Bari nagaya miki Irinsu akil sai dai sukaiki su baro tare da lalatamiki rayuwa . Dan hk tun wuri Ki natsu kisan abinyi. kuka Zeey take sosai ba dan nasihar wannan matar nashigarta ba.sai dan bakincikin bukatarta bazatabiya . Matar tacigaba Kingani nan ,Zeey ta dago jajayen idanunta da suka gama canza launi Ta dubeta dasu ,matsalar "da" namiji da yaudarasu da rashin hakurina tare da tilastawar mahaifiyata ta hanyar kwadayi da burinta ya jefani cikin kangin damuwa da gararin rayuwa wanda yajawomin masifu iri iri. Na baro kasata da dangina kan "da" namiji yanzu gani zaune banida gata banida kowa sai Allah da diyata kwaya daya tal da Allah yabani .dan ,zan shawarce karki biyewa rudin duniya dana sheiddan Ki Kai kanki halaka aqil da kike gani ba mutumin arziki bane da har, zaki wulakanta rayuwarki akanshi. Kullun bashi da wani aiki sai na neman mata sai dai Allah ya shiryamana gabadaya.. nasiha me ratsa jiki sosai wannan matar tacigaba dayi mata yayinda, Zeey ke cigaba da risgar kuka. "Ki daina wannan kukan domin bazai dauke miki damuwar dake damunki ba kiyi hkr akan koma menene Ke damunki byn wannan damuwar nasan akwai wata matsalar kibarwa Allah lamarinki Allah shi keyin komai ki dinga addua Allah zai yaye miki damuwarki nima Inshshallahu zan tayaki addua... Sosai Ta nuna taji dadin masihar matar har ma tayi mata godiya cike da respect, Dan daman, Zeey ba baya ba gurin girmama babba da ganin kimarsa ba. Cikin sanyayiyar muryaryata tace na gode mama Ta fadi hk ne sbd ganin matar a haife zata haifeta ,Allah ya Kara girma karki damu Zainab kema kmr diyata Ta cikina kike .tashi na rakaki Ki shiga mota Ki koma gida, har bakin titi takai Zeey. Tare da Yi mata sallama har Ta juya zata wuce Zeey takirata ..Mama baki gaya min sunanki ba matar tayi murmushin Sannan tace Sunana salima Amman mutane nakirana da Umman su......batakai ga karasawa ba taji sautin muryar diyarta ta bynta ummana.. Zeey tace OK na gode sosai Mama .karki damu Ta fadi hk tare da Juyowa kyakkwar diyarta dake sanye da uniform din ikeja high school mini siket blue black da riga dip pinky goye da school bag kanta sanye da kamaramin hijab haif sunah take kallo tana murmushi yrnyr takaraso gareta Ta rungumeta tana zumata shagwaba. Tare cewa ummana ina, zaki hk? Babu inda zani rakiya kawai nayo takarasa mgnr tana nuna mata inda, Zeey ke tsaye, ta juyo da farincikinta tsaitin da Zeey take. tana kallonta da fararen idanunta masu matukar kama da Dayan madara. Cike da murna tace umma yar'uwarki ce ko wani daga cikin danginki ce Ta Kawo mana ziyara? Matar Ta girgiza kanta tare da cewa ko daya. Asalima ban santa ba sai yau. Take annuriin dake fuskar wannan kyakkwar yarinya ya disashe .yakoma tsansar Bacin rai da damuwa Mara iyakA. Wannan matar takamo hannu yarinyar cikin nata Tare da juya suka nufi hanyar gida yayinda, Zeey dake tsaye kmr an dasata Tabi bynsu da kallo cike da matsancin tausayin uwa da ya . ko me Ke tattare da rayuwarsu? Ko me Yasa wannan yarinyar canzawa alokaci daya Dan taji uwar tace basu da halaka daita..? BIL haki tausanyisu ya ratsata,duk da halin damuwar datake ciki hkn bai Hana nuna tasirinsa bayyana a tsansar jikinta ba .. tacigaba da tsayuwa agunri tana tunani. Kwance aqil yake akan hadonsa idanunsa a runtse Duk sun koma kan, Zeey Dan baccin ma daya dawo gida Yi kasa Ziyartarsa balle yasamu nasarar daukarsa wata zuciyar tashiga tilasashi akan yakirata ya biya bukatarsa daita. Yayindda wata zuciyar km na sake tsuduma shi cikin tsananin sha'awarta da kwadaituwa da surar jikinta . wani bangare na zuciyarsa km na kokarin hanashi da nusar dashi matsalolin da kan iya faruwa akan mu'amularsa daita. Bude idanunshi yayi ahankali a filli yace nayarda na amunce ina bukace daita wallahi ya kara lumshe idanunsa ya sake Budesu yana me lalubar wayarsa yasoma kokarin kiranta . Zeey na nan tsaye jikinta a sanyaye sakamakon abinda ya faru da rashin samun mota kiransa yashigo wayarta Ta Bude Jakarta tana ciro wayar Ta danna Koren madanni Ta manna a kunneta batare da taduba screen din wayar ba. muryar da taji ta doki dodon kunnenta ne yasa tayi sauri cire wayar tana dubawa gaske ne dai shi din ne yakirata mutumin da take bulayin neman taimakonsa ne jikinta na kirrrrma ta sake meida wayar kunnenta tare da Cewa hel.......lo Kina ina yanzu? Abinda taki daga bakinsa kenan. Bakinta na rawa tace um am..gani abakin jection din high court . OK jirani agurin ya fadi hk tare da katse kiran . Wani irin mugu mugun Dadi me tattare da matsanancin farinciki ne ya rufeta . take tashiga murna kmr zatayi tsale .ta janyo Gefen hijab din dake sanye ajikinta Ta goge gumin fuskarta . Kana tacigaba da tsayuwar jiransa . " tana nan tsaye taga tsayuwar motarsa aguje tare da warning din glas. yana dubanta a Dan yatsine idanunsa manne da glass . Batare da yace mata kala ba . Tayi saurin tazagayo Ta bude murfin gaban mortar tashiga ,yaja motar. Ina muka nufa yanzu yayi mata tmbyr batare da waigo inda take zaune ba? Duk inda zakayi niyar zuwa nima ashirye nike........jin abinda tace ne yasa Kai tsaye ya Nufi royal hotel daita . Byn yayi parking din motarsa a parking lot ya fito yana rangaji ya nufi reception ya kama musu loging ya dawo zuwa inda take yana daukar abubuwan amfaninsa hkn yabata damar fitowa yawa mortar key. Suka nufi dakin daya kama musu . Suna shiga dakin tun bai kulle kofar ba Zeey tasoma kokarin shafoshi kmr wata tsohor mayya. ya zameta ajikinsa anata yana kokarin cire rigars dake sanye ajikinsa. ita km ta fa fada kan makeken gadon tana fidda numfashi sama sama zuciyarta cike da matsanancin shaawarsa .ta cire hijab dinta.. Wasu arnun matsatsun tanbadaddun LA'anannun kaya ne sanye ajikinta wayanda da su da babu Duk daya. Tana kallonsa jikinta na na wani irin tsuma har da lasar lip's dinta take tsabar jarabar dake cikin yayinda tunin kasanta yasoma jikewa ji take kmr ta fixgoshi zuwa gareta. Agefenta ya ja ya tsaya ya jingina da bangon dakin yana kallonta domin sosai kayan shhigar jikinta suka masa masifar kyau byn bayyanar da surarar da jikinta da sukayi a fili. Gani yayi gabadaya Ta sauya mishi koma yace Ta canza gabadaya har bai san sanda yace baby kinyi masefar kyau ba. Cike da sauri yauki Ta sake tsura masa idnunsa tana kada masa Brest dinta sannan tace tkns tana miko masa hannuwanta duka alamun yazo gareta matsowa yasoma Yi ahankali har ya ISO kusa daita ya kama hannuwanta gabadaya ya rike cikin nasa yana mammatsasu sannan ya Kai bakinsa yana kissing Din hannayenta da Wasu part Na Jikinta . Take tsumin shaawarta Tashiga mikewa day byn daya itama tasoma meida masa da martani ganin yadda yake kissing Dinta a haukace ba kmr koda koyaushe da Sabar mata ba. Dan wannan Karon yazo mata da wani salo dabann Dan hk Ta soma cire masa kaya tana cire na jikinta Ta cafki joystic dinsa tasoma lasa da tsotso ruwan dake fitowa daga ciki sosai Ta dinga tsosa tana hadiye miyon batare da Wani kyamkyami ba. Burinta ba wai ta shagaltar dashi ba. domin samun biyan bukatarta sai da tabbatar da aqil ya zauce ya fita cikin haiyacinsa lumshe Idanu kawai yake yana neman dauki daga gareta ta, zari bakinta daga kan joystic dinsa Wanda hkn yasa aqil sakin karan shaukinta wayyohhly shhhhhhhh yana kokarin ya sake dawowa da bakinta. sorry fitsari nake ji ya lumshe Idanunsa ita km tamike ta lallaba da zata shige bathroom ta dauki layarta da boka na kan dutse ya bata. Tashige bayi tayi fitsarin karya tare da tura kayarta cikin baki ta fito tana fitowa bata tsaya wata wata ba ta haye ruwan cikin aqil ta Danna kan joystic dinsa cikin jikinta karan dadi ya saki yana riko kugunta yana sake danna Joystic dinsa cikin kasanta nan fa suka shiga aikata Masha'arsu gabaddaya idanunsu yagama rufewa sai kusan kiran sallar magriba sannan ya mirgina ya kwantar gefe can byn sun sha stly iri iri wannan kwanciyar da yayi yabata damar ciro layarta ta gabadaya MA Ta tura cikin kasanta... Byn yayi wanka ya fita domin Yi musu order abinci sbd kwana zasuyi. Yana fita kiran ammi yashigo wayarta ta dauka da sauri har da sallamar. Assalamu alaikum bangaren ammi ta amsa da alaikissalam zainab Amman can zaki kwana ko naga har yanzu baki dawo ba? Bakinta da muryarta rawa suke km cike da in.. Inna. Tace umh uhm da wai kwana naso nayi. OK kiyi zamanki har gobe idan Allah ya kaimu. To ammi ya Mama take hope tana lfy? Lfy lau take ga ta can yanzu ta Sallame sallah ko nabata wayar NE? No kibarta kawai sai Kin zo goben..ta katse kiran naunauyen ajiyar,, zuciya ta sauke tana dafe da kirji wayyohhly Allah yanzu da ammi tace nabata wayar yaza'ayi. Ita kuwa ammi ta fadi hkn nan sanin datayi a Daidai wannan lokacin Mama lazami take.. Zeey ta zaro layarta datagama jikiwa da spam dinta dana aqil ta nade cikin bakin kyalle ta tura can kasar karamar jakatar ta Mike taje tayi wanka ta dauro alwala ta fito ta gabatar da Sallah Ta nan zaune zaman jiran dawowar aqil shr. Ganin kusan minti goma tayi da fitarsa bai shigo ba. Yasa ta dauki wayarta takira kawarta bolaji. Tana dauka Zeey Ta shake da wata uwar dry kyal Kyal kyal .. Bj tace bukata ta biya Kenan itama tana dry. Wlh ore bukata Ta biya sai dai naci uwar wahala kafin nasamu ya amince. yanzu hk muna tare da shhi a royal hotel da alamun ma kwana zamuyi ga layar can na boye. ta dai sha ruwan spam. Bj ta zaro ido waje kmr, Zeey na kallonta sannan tace kina nufin yana kusa dake kike wannan mgnr.? Kai Kai Kai bj hauka nake AI ko giyar wake nasha bazansoma ba ya fita tun dazu . OK to karki sake Ki Bari layar nan ta dade a hannunki batare da ta isa gurin boka ba. kyan shi ma early in the morning gobe ki koma kauyen ifo Ki meida layar . Bangane ba kina nufin ni kadai zan koma wannan kungurmin kauyen me tattare da abubuwan ban tsoro? Kwarai kuwa Zeey Dan wlh bazan sake rakaki wanna kauyen ba Duk da nice na Kaiki . Bari ma kiji Idan kinga kafata a wannan kauyen , sai dai idan tawa matsalar ce ,zata kaini.. Hb bj karki min hk Ki duba tsakaninmu.. Tsakaninmu shegiya wlh, Zeey bazan km rakaki ba. Wannan uwar wahala dana ci gurin katon bokan, Hk dai Zeey Ta dinga bawa bj hkr Amman Sam taki hakura ta yarda . hk suka rabu a wayar batare da ta shawo kan bj ba . Daren ranar babu kunya bare tsoron Allah Zeey ta dinga sakarwa aqil jikinta yana having sex daita yadda yagadama .sbď ďaman a matukar yunwance yake Daita ,iya murzuwa ya murzata, sai dai lokacin bata nuna kasawarta ba, Dan sai wani kamkameshi take masa kukan dadi.... Tur Allah kashiya mana zuri'a . Yayinda AK yasara mike damunsa adaidai lokacin da Zeey Tasanya wannan layar akasanta shikenan komai ya tsaya masa rasa gane kanshi. Yaji kanshi ya daure hoton Zeey yashiga kai kawo acikin Idanunshi ko Yaya ya motsa ita yake gefe daya onye na manne acikin zuciyarsa sai dai ba kmr yadda yake jin Zeey a yanzu ba. A zaune AK ya kwana ranar sbd Tsananin tashin hankali Dayake ciki daya runtse Idanunshi da zumar yin bacci sai yaga wasu halita masu yawan gaske suna binsa da gudun bala'i kowanensu da makamai da ihu da hargagin suna kokuwar kamo hannunshi, hk ya raya daren nan batare Daya runtsa ba . Tun asubar fari ya Mike yabar onye kwance tana sharar baccinta bathroom yashiga yayi wanka tare da alwala sannan ya tada kabbar sallah. Bude idanunta onye tayi ahankali tare da yin mike gefenta ta kalla sai taga wayam babu ak bude idanunta gabadaya tayi sannan ta yunkura Ta tashi hangoshi tayi zaune kan sallaya yana lazimi tsaki taja sbd jin Haushin sallar dayake dan tasan yana cikin abinda ke saurin ruguza mata Aikinta .tayi zaune Zeey tare da tsura masa karuwan idanunta tana kallonsa ranta a matukar bace shi AK bai san ma Ta farka ba laziminsa kawai yake. ta jima zaune cikin takaicin kallonsa kafin ta sauko daga kan gadon da niyar shiga toilet motsin da Ak yaji ne yasanyashi juyowa Ahankali karaf idanunsu suka sarke cikin juna da sauri ya dauke idanunshi akanta,wannan abinda yayi din ne yayi matukar tunzura Zuciyarta tare da jin wani kafirin haushinsa Wanda yasa ta dawo da baya da baya ta dauki wayarta ta duba agogo karfE Shida Yanzu ta dan gota . ta ajiye wayar taje tayi abinda zatayi ta sake dawo ta koma ta kwanta saman bed . tana kallonsa ya mike ya cike da matsanancin sanyi jiki ya sauya kayan jikinsa batare da yace um balle um um har sanda yagama yasanya kai ya fice, da wannan sanyi Safiya . Yana fita ta zabura ta Mike tsayE tayiwa kofar key ta isa gaban mirrow jikinta na tsuma tashiga yiwa bokanta Kirara byn tayi tsirara haihuwar uwarta, take bokanta ya bayyana yana sheka wata uwar mahaukaciya dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh udum udmun yana jujjuya jiki. da sauri ta zube kasa tanayi masa sujjada kmr yadda ta saba, sannan Ta daura akan tanason ya tsananta mata aiki Akan AK ta yadda komai nace yayi zaiyi. boka yace kin Saurin nemana domin Akinki na gab da rushewa gabadaya.. Chineke my God ai naji Ajina shiyasa ma kaga na nemeka da wuri. to yanzu me matsalar da akina ke neman rushewa ....? Zafafen Aiki akeyi akansa km ajiya aikin ya kammala akoda wani lokaci aikin zai soma tatsiri ajikinasa yakarasa mgnr yana dry hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh tayi saurin dafe kirjinta idanunta sukayi rau rau kmr zatayi kuka.. ka taimakeni boka kada narasashi . Dan idan narasa mutuwa zanyi . Karki damu zan sake Sabon aiki akansa .ta tsurawa boka idanuta kmr zata cafkoshi ta cikin madubi kana tace babu aikin da ,zan iua mallakashi gabadaya ..?akwai ...zaki mallakeshi Amman ta hanya daya kmr yadda nasanar miki tun watanin baya da suka wuce zakije tsakiyar makabarta nmj ya sadu dake ta baya da,zarar kinyi hk shikenan zaki mallakeshi a duniya ba, zai sake tunawa da kowa dake cikin duniya ba hatta iyayensa zai MAnta dasu. Ki hanzar baro wannan kasar... hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh hhhhhhhhhh pat ya mace ta daina ganinsa. take gumi ya rufeta tashiga, zariya adakin tana kiran ewo I don inter trouble oooooo what am I going to do now tmbyr da tayiwa kanta kenan yayinda GAbadaya ta birkice tasoma jin garin Spain ya fita ranta.to waye wanda ke kokarin bata mata aiki..? his parents zuciyarta Ta tabbatar mata da hk ai ko Duk yadda zanyi sai nayi domin mallakarsa gabadaya... koda asuba da Zeey ta farka tasoma shirin tafiya aqil sake matseta yayi, suka tsunduma cikin Masha'arsu har daga karshe tasoma jin kasanta na mata wani radadin zafi . Suna gamawa taje tayi wankan tsarki cikin sauri sauri. tana sanya kaya Aqil ya tsurawa surar Jikinta Idanunshi yana kallonta tare da yatsina fuskarsa yace sai yaushe kenan zamu sake haduwa? Duk lokacin dana ji ina da bukatarka zan nemeka ,ta bashi amsa da atakaice. Kawai bata ankara ba sai ganin tsayuwar mutun taYi agabanta yana huci yana kokarin damkar wiyanta ta saurin goce Ta mannu da bangon dakin afrigice sbd ganin yadda yanayinsa ya sauya Ki.. Ki ...shiga hankali dani ya fadi hk yana nuna kirjinsa OK danagama biyatamiki bukatarki shine zaki raina min wayo ....ko me ya Tuna yayi saurin kakarasawa inda wandonsa ke yashe akasa ya zaro karamar pistol ya daura gefen kanta yana huci zan basa miki kai yanzu stupid goat idan kika sake fada min wannan banzar kalmar . gabadaya ilahiri jikinta babu inda bai dauki kirrrma ba. Wani irin, razana tayi. take km tsoronsa yakamata. pistol fa take gani hannushi a she Duk yadda take tunanin tantirancinsa ya zarta hk... muryasa amatukar razane ya sake maimaita tmbyrta gareta yaushe zamu sake haduwa karamar yar iska..? Jikinta na rawa tace Duk lokacin da Kake da bukatata zanzo OK Ashe kinsa daidai ...Allah yasa nakiraki Ki tsaya bata min lokaci kiga abinda zai faru stupid kawai wace bata san mutuncci ba ai tun da kika sake dawowa gareni. Ni km zan addabi rayuwa...... Ya karamar pistol tsaitin brain dinta kana juya ya koma kan bed ya zaunA yana sauke ajiayar zuciya yana, Zaune yana kallonta tagama Sanya kayanta jikinta na rawa tayi masa sallama ko kallonta bai Yi ba . sai ma tsaki daya ja. ita dai ta lallaba ta fice daga dakin Da wannan asubar fari Zeey ta dauki hanyar zuwa ifo Gurin boka na kan dutse .yayinda hawayen tausayin kantta yashiga ya ambaliya bisa kuncinta gefe guda km zuciyarta cike take tap da tausayin kanta........ Mmn sudais ce