Wednesday 31 January 2024

Labaran Sokoto: Gwanatin Dr Ahmad Aliyu Sokoto Naci Gaba Da Aikin Gina Gidaje 500

SHARE

Majiyar mu ta Ofishin Sabbin Kafafen Yada Labarai na SSA Ga Gwamnan Jahar Sokoto

Takawo Aiki na 14: Gina Rukunin Gidaje guda 500 akan titin Kalambaina- Wajeke, Wamakko.
Wanda Gwanatin Jahar sokoto takeyi ,

Bayanin Aikin: Gidajen sun ƙunshi gidaje ɗari uku (300) mai dakuna 3 da gidaje ɗari biyu (200) 2.

Gwamnan Jihar Sakkwato, Mai Girma Gwamna Dr. Ahmad Aliyu Sokoto FCNA ne ya kaddamar da aikin.


Agajahub printers
SHARE

Author: verified_user

0 $type={blogger}: